Siyasar Najeriya
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Prince Adewole Adebayo, ya taso Shugaba Bola Tinubu a gaba kan ziyarar da ya kai zuwa kasar Brazil.
Jam'yyar PDP mai adawa a Najeriya ta zabi ta baiwa Kudu tikitin shugabancin kasa a 2027, lamarin da ya mayar da hankali kan wasu jiga-jigai a kasar.
Jam'iyyar APC ta fara zawarcin mutanen da za su yi takarar shugaban kasa. Wasu jiga-jigan jam'iyyar sun fara tuntubar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan.
Rundunar ’yan sandan Kaduna ta dakatar da duk wasu tarukan siyasa da ba a amince da su ba, bayan wani taron da aka alakanta da El-Rufai ya rikide ya zama tarzoma.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar ADC a Kaduna sun nuna rashin gamsuwarsu kan abubuwan da Nasir El-Rufai yake yi. Sun zarge shi da kokarin kwace jam'iyyar.
A labarin, za a ji yadda wasu ƴan daba su ka tarwatsa taron da wani tsagi na APC da jam'iyyun adawa na ADC, SDP da NNPP su ka shirya a jihar Kaduna.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yaba kan yadda ake gudanar da zaben kananan hukumomi na jihar Rivers. Ya ce Fubara zai dawo kan mulki.
Manyan 'yan siyasa na kokarin ganin sun kifar da Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027. Wadannan 'yan siyasan sun kasance masu sukar shugaban kasa.
Jam'iyyar APC reshen jihar Legas ta yi maganganu kan yiwuwar tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi takara da Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari