Siyasar Najeriya
Nyesom Wike ya bayyana matsayarsa kan yin takarar shugaban kasa a 2027. Ministan ya ce shi mutum ne mai halacci, don haka ba zai kara da Tinubu ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayana cewa lissafin da El Rufai ya ve ya yi cewa Bola Tinubu zai kare a na uku a zaben 2027 kuskure ne, ya ce ba haka abin yake ba.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya yi kalamai masu kaushi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar gamayyar 'yan adawa ta ADC ta zargi rundunar 'yan sandan Najeriya da hana 'yan adawa damar gudanar da al'amuransu a Kaduna.
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya rusa majalisar zartarwar jihar tare da sallaman dukkan kwamishinoninsa. Umaru Bago ya ware masu jami'ai daga korar da ya yi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi kira ga Peter Obi da Rotimim Amaechi kan alkawarin da suke yi dangane da yin wa'adin mulki na shekara hudu.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa bai ware Kudancin Kaduna ba a lokacin da ya ke gwamna. Ya ce ya dauki wasu matakai ne saboda doka.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce sun kawo tikitin Muslim Muslim ne domin dabarar siyasa ba addini ba. Ya ce ba a kawo Muslim Muslim don bata Kirista ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce akwai yiwuwar a tafi zagaye biyu na zaɓen shugaban kasa a 2027 saboda rashin rinjaye daga ɓangare daya.
Siyasar Najeriya
Samu kari