Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban ƙasar Najeriya kuma jigo a PDP, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya tafi ƙasar Nairobi, Kenya, domin halartar taron Nahiyar Africa ranar Asabar.
Gwamnan jihar Filato, Simon Lalong, yace sam ba shi da hannu a rikicin da ya yi awon gaba da shugaban majalisar dokokin jihar, har aka naɗa sabo a jihar Fitato.
Jam'iyyar PDP ta kammala taronta na gangami, an zabi sabbin shugabannin jam'iyya. Daga cikinsu, an samu wani matashi mai shekara 25 da Zama shugaban matasa.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya kuma tsohon shigaban sanatoci, Pius Anyim, ya amsa kiran da ake masa, yace zai fito takarar shugaban ƙasa a 2023 dake tafe.
An yi taron gangamin PDP jiya a Abuja, an zabi shugabannin PDP a matakai daban-daban na kasa. Wani jigon PDP ya bayyana hanyoyin da PDP za ta bi ta dawo martaba
An yi taron gangamin PDP, lamari ya tafi daidai yayin da aka kammala kada kuri'un 'yan takarar shugabancin jam'iyyar kana aka sanar da wadanda suka ci zaben.
Jam'iyyar PDP ta yi sabbin shugabanni bayan zaben da wakilan jam'iyyar suka gudunar a yayin gudunar da taron gangaminta jiya Asabar a Abuja. An zabi sabbi 20.
Yayin da ake ci gaba da zargin Jonathan zai koma APC, a yau ana taron gangamin PDP amma bai samu halarta ba. An ce ya cilla kasar waje halartar wani taro maimak
Ana ci gaba da taron gangamin jam'iyyar PDP a Abuja. An ga hotunan 'yan siyasa na neman tsayawa takarar kujerun siyasa daban-daban na sassan kasar nan baki days
Siyasar Najeriya
Samu kari