Siyasar Najeriya
A yau ne jam'iyyar APC ta yi zamanta gabanin zaben fidda gwani na 'yan takara a shirin zaben 2023 mai zuwa, lamarin da ya kada zukatan 'yan Najeriya da dama.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana yadda jam'iyyar APC ta hada kai wajen ganin ta samar da mulki a 2015, don haka yanzu ma ya kamata ta yi hakan a 2023.
Mutane sun bayyana mabanbanta ra'ayi bisa niyyar tsohon gwamnan jihar Legas kuma jagoran jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu,na zama shugaban
Attajirin dan kasuwa dan jihar Kebbi, Aminu Sulaiman, ya zuge cheque na milyan dari don sayawa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu tikitin takara kujeran shugaban kasa.
Sanata Ahmed Babba Kaita, Sanata mai wakiltar Katsina ta Arewa, shiyyar shugaba Muhammadu Buhari, ya sanar da sauya shekarsa zuwa jam'iyyar PDP a hukumance.
An samu labari cewa Ibikunle Amosun watau Sanata mai wakiltar mazabar Ogun ta tsakiya a majalisar dattawa zai jarraba sa’arsa a zaben shugaban kasa mai zuwa.
Kwamishinan Tsare-Tsare da Kasafin Kudi na Jihar Kano, Nura Muhammad Dankadai, ya mika murabus dinsa, sabanin umurnin da Gwamna Abdullahi Ganduje na Jihar ya ba
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yanke shawara kan farashin da zata sayar da fam ga duk wadanda ke son takara kujerar shugaban kasa a 2023 karkashin
Jam'iyyar All Progressives Congress APC a ranar Laraba ta yi watsi tsarin yar tinke da aka yi amfani da shi a zaben fidda gwanin zaben 2019, tace zaben deleget.
Siyasar Najeriya
Samu kari