Siyasar Najeriya
Sakamakon zaben fidda gwanin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP da Atiku Abubakar ya yi nasara bai yiwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo dadi ba.
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, Rochas Okorocha, ya ce burinsa na siyasa ya fi kasuwa a Arewacin Najeriya fiye da kowa.
Bayan samun nasara a zaɓen fidda gwani da kuma saɓanin da y ashiga tsakaninsu, gwamna Seyi Makinde na jahar Oyo ya aje mataimakinsa na yanzun, ya ɗauki wani.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, a ranar Larabar da ta gabata ya ce jam’iyyar APC mai mulki da PDP ba za su ci zaben 2023 ba, saboda ja
Bayan sanarwar da Buhari ya yi na cewa yana son ya zabi wanda zai gaje shi, ga jerin sunayen ‘yan takarar shugaban kasa na APC guda biyar da zai iya gabatarwa.
Dan takaran Gwamnan jihar Borno karkashin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Mohammed Jajari, yace ya lashe zaben fidda gwani ne saboda al'ummar Borno.
Hon. Emeka Ihedioha zai iya zama wanda zai taya Atiku Abubakar shiga takara a zabe mai zuwa. Ihedioha yana kujerar Gwamna, kotun koli ta tsige shi, ta daura APC
Gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki sun fara neman hanyar tsayar da dan takarar shugaban kasa na bai daya bayan umarnin shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 202
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya nemi goyon bayan abokan hamayyarsa a jam’iyyar domin kayar da APC mai
Siyasar Najeriya
Samu kari