Siyasar Najeriya
Ana fatan masu neman takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar APC za su yi taro a yau Asabar. A cewar The Punch, za a yi taron ne misalin karfe 8 na dare a g
Bashir El-Rufai, dan gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, ya bayyana abin da zai aikata idan dan takarar shugaban kasa na Labour Party Peter Obi ya lashe zaben
Dan'uwan shugaban kasa, Fatuhu Muhammad, ya yi barazanar lalata jam’iyyar APC mai mulki a jihar Katsina bayan ya sha kaye a zaben fidda dan takara na mazabarsa.
Watakila magana za ta canza, Gwamnonin APC su na tarewa wajen Yemi Osinbajo a Aso Villa. Bashir El-Rufai yace ya san wanda Muhammadu Buhari yake so a ransa.
Ana tunanin Abdulaziz Yari ya samu kaso daga cikin kudin da ake zargin AGF ya yi sama da su. Yari ya yi facaka da kason kusan N300m da ya karba wajen Umrah.
Bola Tinubu, tsohon gwamnan Legas da ke neman tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya ce ba zai yiwu ba ya raina shugaban kasa Muhammadu Buhari na Na
Wasu 'yan a mutun tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a ranar Juma’a sun yiwa hedikwatar jam’iyyar APC kawanya, inda suka bukaci a dauke shi a tikin 2023.
Kungiyar yakin neman zaben Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta ce kafafen watsa labarai ba su fahimci kalaman da dan takarar shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi ba. The P
Kashim Shettima, tsohon gwamnan Borno, ya ce zai zama “bala'i” ga jam’iyyar APC idan ba a zabi Bola Tinubu ba, tsohon gwamnan Legas a matsayin dan takarar shuga
Siyasar Najeriya
Samu kari