Siyasar Najeriya
Jagoran jam'iyyar APC na kasa, Sanata Bola Tinubu, a ranar Alhamis ya ce shine ya cancanci ya gaji Shugaba Muhammadu Buhari saboda idan aka yi la'akari da abubu
Mambobin jam’iyyar APC a karamar hukumar Kosofe da ke jihar Legas, sun yi zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da kakaba musu ‘yan takara a zaben 2023 a zaben f
Bayan janyewa daga takarar kujerar Gwamnan jihar Bauchi, an mayar da Ibrahim Kashim kujerarsa ta Sakataren gwamnatin jihar Bauchi. Mai magan da yawun gwamnan ji
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya kara jaddada matsayar su ta kungiyar gwamnonin kudu na aiwatar da tsarin karɓa karɓa, hakane kaɗai zai kawo nasara.
Tsohon shugaban marasa rinjaye a majalisa kuma shugaban kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na Rotimi Amaechi, Sanata Ali Ndume, APC, Borno South ya goyi b
Gwamna Muhammed Badaru Abubakar na jihar Jigawa, ya bayyana cewa baki ɗaya deleget ɗin APC sun san shi sun kuma san wanda ya dace su zaɓa a zaben fidda gwani.
Jaroran jam'iyyar APC na ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 da ke tafe, Bola Tinubu, ya ziyarci jihar Kuros Riba don neman goyon baya.
Takaddama ya biyo bayan zaben fidda dan takaran APC wanda zai wakilci mazabar Bade/Jakusko a jihar Yola, yawancin masu neman kujerar sun ce ba a yi zabe ba.
Farouk Aliyu ya ce jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki na da yan takara biyar da za su iya lallasa dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar.
Siyasar Najeriya
Samu kari