Siyasar Najeriya
Gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sun kara dage jerin sunayen ‘yan takarar shugaban kasa na jam'iyyar a zaben fidda gwanin shugaban kasa zuwa
Gwamna Bello, wanda yana daya daga cikin ’yan takara 23 a jam’iyyar, ya ce akwai makarkashiyar da ake shirya masa, inda ya zargi gwamnonin APC na Arewa da wasu
Ummi El-Rufai ta yi bayani wajen gyara wata makarantar gwamnati da ke Marabar Jos, ta yaba da yadda aka gyara makarantar firamaren da za ta dauki mutum 12000.
Ibrahim Baba-Inna ya tikitin jam’iyyar People Redemption Party (PRP) a zaben fidda gwani na dan takarar gwamna a jihar Adamawa bayan ya kayar da Mustapha Umar.
Ayo Fayose ya rubutawa Tinubu takarda, ya ba shi shawara kan rikicin da ake yi a APC, ya ce za ayi masa yadda aka yi wa Obafemi Awolowo da Alhaji Moshood Abiola
Mazi Okwudili Mwa-Anyajike, ya yi nasarar zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar National Rescue Movement (NRM) na babban zaben shekarar 2023. Jaridar Lead
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce Yahaya Bello, gwamnan Kogi, ya fita daga taron gwamnonin jam’iyyar APC na Arewa da shugaban kasa Muhammadu Buhari saboda u
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a yau take gudanar da zaben fidda gwanin yan takaran kujerar shugaban kasa karkashinta. Kundin tsarin mulkin jam'iyyar
Maganar fito da ‘dan takarar shugaban kasa ta hanyar yin maslaha a jam’iyyar APC ya ci tura. Shugaba Muhammadu Buhari ya kira taro sau hudu, abu ya ki yiwuwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari