Siyasar Najeriya
Nyesom Wike, Gwamnan Jihar Ribas, ya kai ziyara ga mahaifiyar tsohon shugaban kasa Umaru Musa Yar’Adua, Hajia Aya Dada Yar’Adua a Katsina, Daily Trust ta ruwait
Abubakar Malami, Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF) kuma Ministan Shari’a, ya yi magana kan wasu motoci masu tsada da aka baiwa wasu mukarrabansa a Kebbi.
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yaba wa takwaransa gwamnan Ribas bisa namijin kokarin da ya yi lokacin matsalar yan awarwn IPOB da suka so shiga jiharsa
Mutane sun ga ta kansu yayin da ‘yan bindiga su ka rika barin wuta a babban birnin jihar Ebonyi. Wasu miyagu ne su ka rika harbe-harbe a hanyar Enugu-Abakaliki.
Rahoto da ke iso mu ya nuni da cewa, ana ci gaba da sa ido domin ganin ranar Juma'a, ranar da yankin Yarbawa za su zauna su zabi wanda suke so APC ta ba tikiti.
Gabanin zaben 2023, Sanata Shehu Sani ya ce yiwuwar shugabancin kasar nan ya koma kudu ya ta'allaka ne da shawarin manyan jam’iyyu biyu (APC da PDP) su fito da
Olusegun Obasanjo ya bayyana irin Shugaban da ya dace da rikon kasar nan. Tsohon shugaban Najeriya ya ce akwai bukatar a samu mutane masu daraja su karbi mulki.
Mohammed Ali Ndume, Sanata mai wakiltar mutanen kudancin Borno a majalisar dattawa, ya ce Arewa za ta fi amfana idan mulki ya koma kudu a shekara mai zuwa.
Adams Oshiomhole zai tsaya takarar Shugaban kasa, zai ayyana shirinsa. Hadiminsa, Victor Oshioke ya bada sanarwar da yawun bakin Tsohon Gwamnan na jihar Edo.
Siyasar Najeriya
Samu kari