Siyasar Najeriya
Bayan ganawar da ’yan takarar shugaban kasa a shiyyar Kudu maso Yamma da shugabannin jam’iyyar APC suka yi, rahotanni sun ce ‘yan takarar sun amince da hakan.
Karon farko tun bayan ayyana niyyar takara kujeran shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya yi ido hudu da maigidansa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a jihar Legas.
Wani matashi dan jihar Gombe, Aminu Abdulmumini Jor, wanda yayi tattaki daga jihar Gombe zuwa Legas don nuna goyon bayansa ga Asiwaju Bola Tinubu ya shiga rudan
Gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, ya siya fom din takarar shugaban kasa domin neman tikitin takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar APC.
Yerima, wanda ya zanta da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan ganawarsa da shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce zai mayar da hankali ne kan muhimman abu
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Nicholas Felix, ya yi alkawarin magance matsalar tsaro a Najeriya idan an zabe shi a 2020, Premium Times ta rahoto.
FCT, Abuja - Kotun Koli dake Abuja ta kori Shari'ar da tsàgin tsohon gwamna Ibrahim Shekarau suka kai suna qalubalantar Shugabancin Jamiyyar APC ta Jihar Kano.
An samu rashin fahimta tsakanin shugabannin G7 masu yaki da Abdullahi Abbas a Kano. Ana tunanin Shekarau ya lallaba yana zama da Gwamna Dr. Abdullahi Ganduje.
Ministan harkokin yakin Neja Delta, Godswill Akpabio, a ranar Alhamis ya ce zai cigaba da yaki da rashawa kamar yadda Shugaba Muhammadu Buhari ke yi idan aka za
Siyasar Najeriya
Samu kari