Siyasar Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci kungiyar gwamnonin jam’iyyar CP da sauran ‘ya’yan jam’iyyar su hada kai domin tabbatar da nasarar Bola Tinubu, dan taka
APC, PDP, NNPP ADC, LP da dai sauran jam'iyyu duk sun fito da wadanda za su gwabza a zaben na 2023, inda kowace jam'iyya ke ci gaba shirin karbe kujerar Buhari.
Godswill Akpabio, tsohon ministan harkokin Neja Delta, ya lashe zaben fidda ɗan takarar Sanata a jihar Akwa Ibom, yan kwanaki bayan ya janye wa Bola Tinubu.
Sai da aka yi gumurzu kafin a tsaida Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a matsayin ‘dan takaran APC. Za a ji irin barazanar da takarar Tinubu ta ci karo da su a hanya.
‘Dan takarar shugaban kasan na APC ya je wajen Yemi Osinbajo ba tare da ya san da zuwansa ba. A tawagar Bola Tinubu akwai Gwamnan Legas, Babajide Sanwo Olu.
An samu karin bayani a game da hadarin da wasu ‘yan jam’iyyar APC suka yi a kan hanyar Abuja. Onimiteim Samuel ya mutu a sanadiyyar hadarin, wasu su na asibiti
Goodluck Jonathan ya ba ‘yan takarar shugaban kasa a 2023 shawarar su yi kamfe mai tsabta, Jonathan ya taya ‘Yan takaran APC da PDP murnar nasarar da suka samu.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ne wanda ya yi nasarar zama ‘dan takarar APC. Tinubu ya samu tikiti ne da taimakon wasu Gwamnoni da wasu manyan kusoshin jam’iyya.
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, ya taya Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, murnar nasara a zaben fidda gwanin yan takaran shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC
Siyasar Najeriya
Samu kari