Shugaban Sojojin Najeriya
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka wani kasurgumin 'dan ta'adda da ya addabi al'umma a yankin Arewacin Najeriya mai suna Boderi.
Rahotanni sun kawo cewa dakarun tsaro sun kama wasu matan 'yan Boko Haram da yaransu a hanyarsu ta komawa wajen mazajensu a Tafkin Chadi daga jihar Borno.
Sai an ba Gwamnoni ‘Yan sanda a jihohi idan ana son saukin rashin tsaro. A wuraren da gwamnonin nan suka tashi tsaye, Uba Sani ya ce an fara samun saukin tsaro.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bukaci sojoji da su kara kaimi wajen kakkabe 'yan ta'adda da 'yan bindiga wadanda suka addabi wasu yankunan jihar.
Heditkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sanar da cewa dakarun sojoji a fadin kasar nan halaka 'yan ta'adda 254 tare da cafke wasu 264 a yayin samame daban-daban.
Dakarun tsaro sun yi nasarar kama Kachalla Duna Tagirke, hatsabibin 'dan bindiga da ya addabi garuruwan jihar Sokoto. Yana da goyon bayan Bello Turji.
Majalisar dattawan Najeriya ta shiga ganawar sirri da hafsoshin tsaro a zauren majalisar da ke Abuja, kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a kasa.
A wani yunkuri na dakile hare-haren da 'yan bindiga ke kaiwa wasu garuruwa a jihar Filato, Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da kafa wani sansanin sojoji a jihar.
Hedikwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana hanya mafi sauki da za a bina kasar nan don kawo karshen matsalar rashin tsaron da ta ki ci tanki cinyewa.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari