Rikicin addini
Kungiyar kare hakkin musulmai ta MURIC ta bukaci hukumomin jarrabawar WAEC da JAMB da su dauke cibiyoyinsu a cocunan RCCG dake kan babbar hanyar Legas-Ibadan.
Shahrarren marubuci wanda yayi kalaman batanci ga Annabi (SAW), Salman Rushdie, ya rasa ido daya kuma hannunsa daya ya shanye sakamakon harin da wani matash.
Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi bayanin yadda ya ji da ya samu OON. Masanin yace bai yi tunanin zai samu wannan yabo ba domin neman yardar Allah yake yi.
An gano Peter Obi ya zugo Kiristoci a kan Zaben 2023, Gwamna El-Rufai ya yi matukar mamaki. An ji Obi yana jawabi a coci, ya na nunawa kiristoci su tashi tsaye.
Zanga-zangar mata a kasar Iran na kara kamari biyo bayan mutuwar wata mata da aka tsare a magarkama bisa zargin saba dokar sanya hijabi, rahoton Al-Arabiyya.
Babban limamin Katolika, Bishop Mathew Kukah, ya bayyana cewa babu watsa matsala tsakanin Musulmi da Kiristan Najeriya cewa babban matsalar itace shugabanni.
Wani matashi mai suna Abdullahi Sulaiman ya jingine aikin wani kamfani da ke birnin Lagos domin hukumomin kamfanin na hana shi sallah a duk lokacin da zai yi.
Rahoton da ke fitowa daga jihar Legas ya bayyana cewa, mutum daya ya mutu yayin da 10 suka jikkata a wani artabu tsakanin mabiya addinin gargajiya da kirista.
Kungiyar CAN ta bukaci a fara tattaro sunayen da ake cin zarafin Kiristoci. CAN tana zargin har yanzu akwai makarantun da kiristoci ba su samun 'yancin ibada.
Rikicin addini
Samu kari