Rikicin addini
A halin yanzu ana ta fada tsakanin wasu Hausawa da Gwarawan da suke rayuwa a Abuja. Majiyoyi sun nuna a ranar Asabar rigimar ta fara, har zuwa yanzu ana yi.
Gwamnatin Bauchi ta dage makabala da aka shirya yi tsakanin wasu malamai da Sheikh Idris Abdulaziz, an shirya mukabalan ne kan wasu kalamai daya furta kan Manzo
Jameel Muhammad Sadees ya kan yi tafsiri tare da 'dansa. Shi ma Mansur Isa Yelwa yana fassara Al-Kur’ani ne tare da yaronsa, Alaramma Abdurrahim Mansur Yelwa
Yahudawan Najeriya sun ce ba za su amince da yadda ake ci gaba da sanya ranakun Asabar a matsayin ranakun gudanar da zabukan Najeriya ba, sun bayyana dalili.
Cibiyar ICICE ta shirya wani zama na musamman domin tattaunawa a kan makomar al’umma bayan zabukan da za a shirya a Najeriya, mun tattaro wainar da aka toya.
Shugaban kungiyar Yarbawa ya ankarar da Bola Tinubu tare da fada masa gaskiyar abin da yasa 'yan Arewa ke bibiyarsa a wannan lokacin da yake neman kuri'un kasa.
An shirya taro domin ganin an samu zaman lafiya a zaben 2023. Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya yi amfani da damar wajen kira ka wanda za a zaba.
Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin da zai duba rikicin makiyaya da manoma. Tsohon shugaban jami’ar BUK, Farfesa Attahiru Jega zai jagoranci kwamitin
Wasu kiristoci a jihar Neja sun dauki doka a hannu, sun kone ofishin 'yan sanda bayan da 'yan bindiga suka kone malaminsu da ransa, ya mutu nan take a jihar.
Rikicin addini
Samu kari