Rikicin addini
Sarkin Kano ya ba Bola Tinubu shawarar yadda za a kawo karshen rigimar addini, ya bayyana haka ne da yake magana da yawun Hakimin Nasarawa, Babba Dan-Agundi.
Ana shirin mika mulki, CAN ta bukaci alfarma a wajen Bola Tinubu, Shugaban kungiyar CAN ya na so Bola Ahmed Tinubu ya yi adalci idan ya zama shugaban kasa.
A halin yanzu ana ta fada tsakanin wasu Hausawa da Gwarawan da suke rayuwa a Abuja. Majiyoyi sun nuna a ranar Asabar rigimar ta fara, har zuwa yanzu ana yi.
Jameel Muhammad Sadees ya kan yi tafsiri tare da 'dansa. Shi ma Mansur Isa Yelwa yana fassara Al-Kur’ani ne tare da yaronsa, Alaramma Abdurrahim Mansur Yelwa
Yahudawan Najeriya sun ce ba za su amince da yadda ake ci gaba da sanya ranakun Asabar a matsayin ranakun gudanar da zabukan Najeriya ba, sun bayyana dalili.
Cibiyar ICICE ta shirya wani zama na musamman domin tattaunawa a kan makomar al’umma bayan zabukan da za a shirya a Najeriya, mun tattaro wainar da aka toya.
Shugaban kungiyar Yarbawa ya ankarar da Bola Tinubu tare da fada masa gaskiyar abin da yasa 'yan Arewa ke bibiyarsa a wannan lokacin da yake neman kuri'un kasa.
An shirya taro domin ganin an samu zaman lafiya a zaben 2023. Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya yi amfani da damar wajen kira ka wanda za a zaba.
Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin da zai duba rikicin makiyaya da manoma. Tsohon shugaban jami’ar BUK, Farfesa Attahiru Jega zai jagoranci kwamitin
Rikicin addini
Samu kari