Jam'iyyar PDP
Hadimin Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom, Aniekeme Finbarr a bangaren wayar da kan al'umma ya yi murabus daga mukaminsa domin neman kwarewa a wani sashe.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun bai wa kwamitin gudanarwa watau NWC karkashin Umar Damagum wa'adin watanni uku su kira taron kwamitin zartarwa na ƙasa.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun taru a jihar Plateau domin nemo hanyoyin kawo hadin kai da zaman lafiya a jam'iyyar tare da dawo da martabarta a idon yan Najeriya.
Gwamna Monday Okpebholo na Edo ya zargi tsohon gwamna, Godwin Obaseki da kwashe motoci 200 a gidan gwamnati inda ya kafa kwamiti na musamman domin kwato su.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta sake ɗage taron kwamitin zartarwa na ƙasa watau NEC wanda ta shirya yi a makon gobe ranar 28 ga watan Nuwamba, 2024.
Chief Bode George ya yi suka kan rarrabuwar kawuna a cikin PDP, inda ya nemi a hada kai don tabbatar da nasara kan APC a 2027. Ya ce Tinubu zai bar Villa a zaben.
Jam'iyar PDP ta shigar da karar Abdullahi Ganduje wajen Bola Tinubu kan maganar kwace mulki a Oyo da Osun. Ta ce kalaman za su iya tayar da hankali
Shugaban marasa rinjaye a majalisar dattawa, Sanata Abba Moro ya ce babu abin da ya zame wa PDP alaƙallkai kamar rigingimun cikin gida kuma komai zai wuce.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagum ya musanta zargin cewa ya gana da shugabannin PDP na jihohi ne da wata manufa, ya ce daman sun saba irin wannan taron
Jam'iyyar PDP
Samu kari