Rikicin PDP
Yan sanda a jihar Bayelsa sun kama babban jigo a PDP bisa laifin mallakar makami ba bisa ka'ida ba. An tsare jigon PDP a wajen binciken masu manyan laifuffuka.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Kogi ta fara shirin daukar matakin ladabtarwa kan sanata Dino Melaye biyo bayan sukar da ya yiwa shugabanninta na kasa.
Gwamnatin jihar Kogi ta wanke Gwamna Usman Ododo bayan da ce-ce-ku-ce ya barke yayin da aka ganshi tare da wasu gwamnonin PDP a Jalingo, babban birnin Taraba.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye ya ce a yanzu PDP ta zama tarihi, inda ya lissafa wadanda ya ke zargi da wargaza jam'iyyar da kuma cafanar da ita.
Atiku Abubakar ya ce dukkanin kalaman Cif Bode George, wani dan kwamitin amintattu na PDP babu kamshin gaskiya a ciki. Atiku ya ce da Najeriya ta ci gaba a hannunsa.
Tsohon mai ba jam'iyyar PDP shawara kan harkokin shari'a ya caccaki ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike. Ya bukaci ya fice daga jam'iyyar PDP.
Rikicin cikin gida na PDP ya sake buɗe sabon shafi da shugaban jam'iyya na ƙasa suka fara shirin sauke Gwamna Fubara na jihar Ribas, sun koma bayan Wike.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan rikicinsa da Gwamna Siminalayi Fubara. Ya ce babu batun sasantawa a tsakaninsu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce zai ci gaba da tunkarar yaƙin da ke gabansa a PDP ba gudu ba ja da baya, ya musanta raɗe-raɗin zai koma APC.
Rikicin PDP
Samu kari