Rikicin PDP
Kanin tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose mai suna Isaac Fayose ya ce daga yau shi ne shugaban PDP inda ya ce duk wanda ba yarda ba ya je kotu yana jiransa a can.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai ta 8, Sanata Shehu Sani, ya ce akwai rikice-rikice guda shida a Najeriya da aka barwa Allah ya magance da kansa.
An gano gaskiya kan ikirarin da aka yi na cewa Atiku Abubakar ya bayyana goyon bayansu ga gwamnan Bauchi a matsayin dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2027
Jam'iyyar APC reshen jihar Bayelsa ta sanar da dakatar da karamin Ministan mai, Heineken Lokpobiri da tsohon dan takarar gwamna, David Lyon a yau Juma'a.
Yayin da rikicin jam'iyyar PDP ke kara ƙamari, tsagin jam'iyyar PDP ta nada sabon mukaddashin shugabanta ta kasa a yau Juma'a 11 ga watan Oktoban 2024.
Kwamitin gudanarwa na PDP ya danatar da sakataren yada labaran jam’iyyar na kasa, Debo Ologunagba da babban mai ba jam'iyyar shawara kan harkokin shari'a.
Tsagin kwamitin ayyukan PDP na kasa ya sanar da dakatar da shugaban jam'iyyar na kasa, Umar Damagum da kuma sataren jam'iyyar na kasa, Samuel Anyanwu.
Kwanaki bayan barazanar kifar da jiragen sojoji daga sararin samaniya, rundunar tsaro ta yi magana kan barazanar kifar da jirgin sama da Asari Dokubo ya yi mata.
A wannan labarin, za ku ji cewa yayin da jam’iyyar PDP ke shirin gudanar da babban taronta na Kwamitin Zartarwa a ranar 24 Oktoba, 2024, ana kokarin tsige Damagum.
Rikicin PDP
Samu kari