Jihar Oyo
Ƴar tsohon gwamnan jihar Oyo, Chief Omololu Olunloyo, Kemi Olunloyo ta barranta kanta da iyalanta inda ta ce ta fita daga cikin dangin Olunloyo baki daya.
Sarkin Ibadan da aka fi sani da Olubadan, Owolabi Olakulehin, ya bayyana cewa doka ba ta san da matsayin Sarkin Sasa a jihar Oyo ba bayan karɓar ragamar mulki.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya musanta jita-jitar cewa wani ya shige masa gaba wajen zaben sabon Alaafin Oyo, Mai Martaba, Oba Abimbola Akeem Owoade I.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar tsohon gwamna na tsohuwar jihar Oyo, Dr. Victor Omololu Olunloyo, ya ce marigayin ya ba da gudummuwa.
Mutuwa ta ratsa jihar Oyo yayin da tsohon gwamnan jihar Dr. Omololu Olunloyo, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya rasu ne yana kusa da cika shekara 90.
Yayin da ake ci gaba da alhinin rasuwar Malam Idris Dutsen Tanshi, jam'iyyar PDP ta rasa daya daga cikin manyan jiga-jiganta, Alhaji Yekini Ayoade Adeojo.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar diyar tsohon gwamnan jihar Oyo, marigayi Sanata Abiola Ajimobi wacce ta riga mu gidan gaskiya tana da shekaru 42 a Landan.
Wani malamin addinin Islama, Khalifah Mojeed Alawaye, ya ce an kai masa hari yayin tafsirin Ramadan saboda yana sukar giya da amfani da sassan jikin mutum.
Gwamnoni 12 na jam'iyyar PDP za su maka Bola Tinubu a kotu kan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da aka yi. Gwamna Seyi Makinde ne ya fadi haka.
Jihar Oyo
Samu kari