Jihar Oyo
Hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa a Najeriya watau EFCC ta fara titsiye sarakunan da ke zaben sabon Alaafin na Oyo kan zargin karɓar rashawa.
Gwamna Seyi Makinde ya gargadi masu neman ta da rigima bayan an zabi sabon Alaafin na Oyo, Oba Akeem Abimbola Owoade, ta hanyar gaskiya da adalci.
Gwamna Seyi Makinde ya miƙa sandar mulki ga sabon Alaafin na Oyo, Abimbola Akeem Owoade. An mika sandar ne duk da adawa 'yan majalisar nadin sarki ta Oyomesi.
Gwamna Makinde ya nada Yarima Owoade sabon Alaafin na Oyo, yayin da masu nadin sarauta suka kalubalanci nadin bisa hujjar shari’ar da ke gudana a kotu.
Masu nadin sarauta a jihar Oyo sun kalubalanci Gwamna Seyi Makinde kan nadin sabon Alaafin inda suka kalubalance shi kan rashin bin ka'ida da tsari.
Jami'an tsaro sun kama wani mai bautar gumaka da ya wulakanta Kur'ani a jihar Oyo. Mai bautar gumakar ya banka wuta ga Al-Kur'ani kafin cafke shi.
Rundunar 'yan sanda, Amotekun gwamnoni da sauran jami'an tsaro domin dakile 'yan bindiga masu hijira daga Arewa ta Yamma zuwa Kudu bayan sanarwar gwamnan Oyo.
Gwamna Makinde ya gargadi al'umma kan yaduwar 'yan bindiga da aka koro daga Arewa maso Yamma. Gwamnan ya nemi hadin kan sarakuna da al'ummar jihar.
Gwamnan Jihar Oyo ya ce 'yan bindiga sun fara fadada ta'addanci wajen kaura da Arewa maso Yamma zuwa jihar Oyo. Ya ce za a yaki 'yan ta'addar da gaske.
Jihar Oyo
Samu kari