Ohanaeze Ndigbo
Labaran da ke rada cewa an kashe yan kabilar Igbo a Kaduna karya ne – El-Rufai
Bisa ga wata maganar Rediyo da e rada cewa an kashe yan kabilar Igbo a jihar Kaduna, gwamnatin jihar ta tabbatarwa yan kabilar Igbo cewa su kwantar da hankulans
Najeriya na jiran Ndigbos - Okorocha
Gwamna Okorocha na bayyana fatarsa wajen ci gaban Ndigbo. Jim Nwobodo yace yana mai kaunar hazakar Okorocha wajen ganin nasarar Ndigbo
Ohaneze na gargadin IPOB kan cin dunu
Matasan Ohaneze sun ce basu da hannu cikin rikice rikicen IPOB. Suna gargadin 'yan rajin Biafra su daina cin dununsu