Matasan Najeriya
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana abubuwan da suka fadawa Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce duk abin da ya kamata su yi sun yi.
Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar ya jagoranci sarakunan gargajiya ciki har da Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi domin ganawa da Bola Tinubu a Abuja.
Kungiyar Indigenous Youth Leaders ta bukaci Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya hukunta duk basaraken da aka samu da boye masu aikata laifuka a yankunansu.
Yayin da ake shirin fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya, Dakta Audu Bulama bukarti ya bayyana hanyoyi biyar da za a bi wajen samun nasara.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa ta gano wasu bata gari da ke shirin sajewa da masu zanga zanga su farmaki mutanen da ba su ji ba kuma ba su gani ba.
Kungiyar gwamnonin APC ta ce babu dalilin yin zanga-zanga a dai-dai wannan lokaci inda ta ce ba ta san musabbabin hakan ba tare da kiran a zauna a teburin sulhu.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji ba za su zuba hannu suna kallo a tayar da tarzoma kamar tashin tsahinar da tabfaru a ƙasar Kenya ba.
Kungiyar gwamnonin jihohin Najeriya ta bayyana cewa ofishin NSA zai taimakawa gwamnoni wajen kara inganta tsaro yayin da ake shirin yin zanga zanga.
Gwamnonin jihohin Najeriya da wasu ministocin Bola Ahmed Tinubu za su zaunadon lalubo hanyar da za a bi a daƙile yunkurin matasa na yin zanga zanga.
Matasan Najeriya
Samu kari