Matasan Najeriya
Jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya gargadi masu shirin yin zanga zanga su sake tunani domin gujewa illar da hakan zai haifar kamar asarar rayuka.
Gwamnan Kaduna Malam Uba Sani ya shawarci sarakuna watau shugabannin al'umma su wayar da kan mutane kan illar zanga-zangar da ake shirin yi a watan Agusta.
Babban Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Kayode Egbetokun ya ba matasa masu shirin zanga-zanga damar gudanar da ita cikin lumana amma tare da gindaya wasu sharuɗa.
Manyan Malamai a Najeirya sun gana da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun yi kira ga matasa su janye shirinsu na yin zanga zanga a faɗin ƙasar nan.
Babban sufetan ƴan sanda na kasa, IGP Kayode Egbetokun ya bayyana cewa bayanan sirri sun nuna cewa an ɗauko ɓata gari daga ketare su shiga zanga zanga.
Gamayyar malaman addinin Musulunci a jihar Ogun sun yi Allah wadai da shirin gudanar da zanga-zanga a fadin Najeriya inda suka shawarci matasa kan haka.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce marasa kishin ƙasa ne ke rura wutar shirya wannan zanga-zangar da za a yi, ya ce duka suna da fasfon zama a ƙetare.
Rundunar 'yan sandan jihar Oyo ta gurfanar da wani matashi mai shekaru 19 kan zarginsa da ɓalle Masallaci tare da sace wayar zamani ta N100,000 ta wata mata.
Rundunar 'yan sanda ta tura jami'anta akalla 4,200 birnin Tarayya Abuja domin dakile miyagu da za su shiga zanga-zanga da matasa ke shirin yi a Najeriya.
Matasan Najeriya
Samu kari