Matasan Najeriya
Rundunar yan sandan jihar Legas ta tabbatar da mutuwar wani matashi ɗan shekara 21 a duniya a wurin shagalin bikin Bazday bayan ya sha abinda ya fi karfinsa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Adamu Garba II ya bayyana wani mafarkin da ya yi na marigayiya sarauniyar Ingila Elizabeth II, inda ya ce
Wata matashiyar kyakyawar budurwa ta bayyana bidiyon mahaifinta yana aiki matashin birkila yana hada kasa a filin da take ginawa. Yace ta adana kudinta kawai.
Wani matashi masanin ilmin zamani na Komfuta, Nelson Oriyomi, ya bayyana yadda Allah ya tsirartar da shi daga ta'amuni da kwaya bayan tsawon shekaru kimanin hud
Wani dan Najeriya ya more, ya tafi gida da kyautar N10,000 bayan da cinye malmala 10 na tuwo da faranti daya na miya a cikin wani yanayi mai ban mamakin gaske.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya ce matasa ne za su tafiyar da gwamnatin Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC idan aka zabe shi a 2023.
Wasu mata yan Najeriya a baya-bayan nan sun wakilci kasar a wurin jana'izar sarauniya Elizabeth II. Kwararren dan jarida, Dele Momodu, ya wallafa wasu hotuna a
Wata matashiyar budurwa ta shiga halin damuwa bayan ta dauki wani hukunci a kan karan kanta. An dai haifeta a matsayin mata-maza inda ta cire al'uarar namijin.
Ashe ‘Dan China Ya Yaudari Ummita ne a Kan Batun Shiga Addinin Musulunci. Kawar Marigayiyar tace Ummukulsum Sani tayi ta kokarin ta rabu da wanda ya kashe ta.
Matasan Najeriya
Samu kari