Matasan Najeriya
Orji Uzor Kalu ya yace a daina zargin shugaban kasa a kan matsalar aikin yi. Shugaban masu tsawatarwa a majalisa ya fadi abin da ke jawo zaman kashe wando.
An Zargi Shugaban Matasa da Fifita Yarbawa a Wajen Taron Jam’iyya. Shugaban matasan APC a Najeriya, Isreal yayi magana a shafukansa, ya karyata wannan zargi.
Wani dan Najeriya da ya koma kasar Italiya da zama ya cika da bakin ciki bayan ya yi ido hudu da yanayin gidan da aka sauke shi, ya ce ba'a samun motar bas.
Abdullahi Haske ya kasance haifaffen garin Yola da ke jihar Adamawa wanda ke tashen kudi. Manajan na kamfanin AA & R Investment Group ya kai matakin biloniya.
Wani matashi dan Najeriya da ke zaune a UK mai suna Jaja ya shawarci yan Najeriya da ke shirin kaura cewa ana fama da tsadar rayuwa don haka su zo da sihri.
Kotu ta aika mata gidan kurkuku bayan ta amsa laifin hallaka Jikarta da hannunta saboda kishi, za a cigaba da sauraron wannan shari’a a ranar 4 ga watan Oktoba.
Alkali ya aika wani matashi mai shekaru 23 gidan maza bayan ya watsawa wata 'yar sanda kashi bayan an garkamesa a caji ofis sakamakon cin zarafin wata tsohuwa.
Kwamitin kungiyar daliban Najeriya ta kasa (NAN) ya saki cikakkun jerin sunayen sabbin shugabanninta da aka zaba a babban taronta da ya gudana a ranar Asabar.
Kwamitin shirya babban taro na kungiyar daliban Najeriya ya bayyana Usman Barambu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kungiyar daliban na ranar Asabar.
Matasan Najeriya
Samu kari