Matasan Najeriya
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya ce tunanin kowane dan Najeriya me kasa zata yi ya amnfana ba ya tunanin a waje kaza yana da rawra da zai taka a karu.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da sanya dokar zaman gida a kauyen Almbata bayan abinda ya faru wanda ya yi ajalin Magajin garin, Mohammed Abdulsafur, ran Asabar.
Wani matashi ya nuna fikirar da Allah ya yi masa ta hanyar kera wata kalar motar da ba a taba ganin irinta ba. Ya tuka ta aikin unguwarus, mutane sun yi mamaki.
Bidiyon wani namijinbakanike ya bayyana a shafin Instagram yana dauka injin mota mai nauyin daruruwan kilo kuma ya dagata shi kadai ba tare da taimakon wani ba.
Wata budurwa ta bayyana a bidiyo Tana rusar kuka tare da bayyana takardar da tayi gwajin Ciki. Tace bata san yadda za ta Sanarwa mahaifiyarta wannan zancen ba.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Alhaji Bola Ahmed Tinubu yasha alwashin taimakawa matasa masu yin sabgar kirifto muddin yakai ga gaci a zaben 2023
Wata matar aure ta bayyana yadda rayuwar gidan miji ya sauya rayuwarta, ya maida ita cikakkiyar mata mai iko da duk abin da take bukata a rayuwar duniyar nan.
Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya sanya dokar zaman gida tsawon awanni 24 a kowace rana biyu bayan ci gaba da ruruwar wutar rikici tun ranar Talata.
Wani mutumi ya nuna baiwar da Allah ya masa inda ya maida Keke Napep din da yake sana'a da ita ta koma kamar jirgin sama mai saukar Angulu, mutane sun yi martan
Matasan Najeriya
Samu kari