Jami'o'in Najeriya
Kwana uku bayan harin da aka kai gidajen kwanan ɗalibai na wajen makaranta, yan bindiga sun nemi N80m a matsayin kuɗin fansar ɗaiban jami'ar jihar Nasarawa.
Yayin da ake jimamin abinda ya faru a Gusau da Dutsin-Ma, yan bindiga sun ƙara sace ɗaibai 4 daga jami'ar jihar Nasarawa da ke Keffi ranar Litinin da daddare.
Uwar gidan gwamnan jihar Ekiti, Dakta Oyebanji, ta fara karantar da ɗaliban jami'ar jihar EKSU kamar yadda ta faɗa a baya duk da aikinta na mace lamba ɗaya.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan makudan kudaden makaranta ga dalibai 'yan asalin jihar da ke sauran Jami'o'in Najeriya don kammala karatunsu.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya ƙara kai ziyara jami'ar tarayya ta Gusau kuma ya bada tabbacin cewa za a kubutar da ɗalibai mata da ke hannun 'yan ta'adda.
Shugaban Jami'ar Abuja, Farfesa Abdul-Rasheed Na'Allah ya bayyana cewa daga yanzu sai an yi wa dukkan dalibai gwajin kwayoyi kafin ba su gurbin karatu a Jami'ar.
Miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki a jami'ar gwamnatin tarayya da ke Dutsinma a jihar Katsina inda suka yi awon gaba da ɗalibai mata guda biyar.
Mahukuntan jami'ar Usmanu Dan Fodio Sokoto (UDUS), sun fito sun musanta batun cewa miyagun ƴan bindiga sun kai harin ta'addanci a harabar jami'ar.
Ɗaliban jami'ar Obafemi Awolowo da ke Ile-Ife a jihar Osun, sun kulle ƙofar shiga harabar jami'ar domin nuna adawarsu kan ƙarin kuɗin makarantar da aka yi.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari