Jami'o'in Najeriya
Ana zargin cewa idan mutum ya je jami’ar Legas da kudinsa, zai iya sayen digiri, za a gayyaci Kwamishina da Shugabannin jami’ar Legas domin gano gaskiyar lamarin.
Kungiyar ASUU da shugabannin jami’a sun yi tir da tsarin da aka kawo na karbe masu kudin shigan da su ka samu, wannan zai sake jefa makarantu a tsaka mai wuya.
A ranar Lahadi ce 29 ga watan Oktoba aka tsinci gawar lakcara a gidanta da ke jihar Neja, 'yan sanda sun cafke yarinyar da ake zargi kan kisan a yau Talata.
Gwamnatin tarayya ta baiwa ɗaliban jami'ar Gusau da aka ceto tallafin kuɗi sama da Naira dubu ɗari biyu, in ji gwamnatin jihar Zamfara a wata sanarwa.
Hukumar EFCC ta kai samame dakunan kwanan dalban jami'ar Obafemi Awolowo da ke Ile-Ife a jihar Osun inda ta kame dalibai fiye da 70 a daren jiya Talata.
Wani rasiti ya nuna yadda a baya a Najeriya ake biyan kudade kadan a jami'a, amma yanzu ake biyan makudan kudade a yanayin da kowa ke kokawa duba da tattali.
Yayin da ake ci gaba da kuka kan yadda aka kashe wata mata a Gombe, an kuma sake kashe wata mata a jihar Neja, an ce matar mai koyarwa ce a jami'ar FUT.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana watan Janairun 2024 a matsayin lokacin da za a fara shirin ba da lamunin dalibai da gwamnatinsa ta shirya don taimakon dalibai.
Gwamnatin jihar Sokoto karƙashin gwamna Ahmed Aliyu ta ɗauki nauyin tura ɗalibai 15 'yan asalin jihar zuwa China su karanto kwasa-kwasan injiniyarin.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari