Jami'o'in Najeriya
Jama'a sun shiga mamaki bayan gano yadda budurwa ta kammala digiri mai dauke da taragon da babu kamarsa a wannan zamani da ake karatun boko da wuya
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana kuɗin fansan da ƴan bindiga suka ƙarba kafin su sako ɗaliban jami'ar jihar da suka yi awon gaba da su.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗalibar aji 4 a jami'ar jihar Kwara a matsayin mai taimakawa kan bincike ga kwamitin sake fasalin haraji na shugaban ƙasa.
Dakarun sojin Najeriya sun ceto ɗalibai huɗu da aka sace daga jami'ar jihar Nasarawa bayan matsin lambar da suka yi wa yan bindigam da ke tsare da su.
Master Gold Oviota Ajagun, ɗan shekara 16 a duniya wanda ya zama zakaran gwajin dafi a jarabawar JAMB ya ɗaga kujerar kakakin majalisar dokoki na kwana 1.
Kwana uku bayan harin da aka kai gidajen kwanan ɗalibai na wajen makaranta, yan bindiga sun nemi N80m a matsayin kuɗin fansar ɗaiban jami'ar jihar Nasarawa.
Yayin da ake jimamin abinda ya faru a Gusau da Dutsin-Ma, yan bindiga sun ƙara sace ɗaibai 4 daga jami'ar jihar Nasarawa da ke Keffi ranar Litinin da daddare.
Uwar gidan gwamnan jihar Ekiti, Dakta Oyebanji, ta fara karantar da ɗaliban jami'ar jihar EKSU kamar yadda ta faɗa a baya duk da aikinta na mace lamba ɗaya.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan makudan kudaden makaranta ga dalibai 'yan asalin jihar da ke sauran Jami'o'in Najeriya don kammala karatunsu.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari