Jami'o'in Najeriya
Kungiyar Malaman Jami'o'i ta ASUU ta bayyana cewa dalibai da dama ka iya barin karatu idan har gwamnati ba ta dauki matakin kare-karen kudin makaranta da ta ke ba.
'Yan bindiga sun sace daliban Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Zamfara, a wannan rahoto mun tattaro muku dukkan daliban da aka ceto zuwa yanzu daga maharan.
An bayyana yadda jami'a ta kori malamanta bayan kama su da laifin aikata lalata da dalibai da kuma karbar kudi a hannun daliban don haurar da su.
Bayan sace ɗalibai mata, miyagun 'yan bindiga sun shiga wurin kwanan ma'aikatan gini a jami'ar tarayya da ke Gusau, a jihar Zamfara sun kwace mutane 9.
Wasu dalibai sun bayyana cewa mahara sun sace abokan karatunsu mata a ɗakunan kwanansu ta hanyar shiga ta tagogi da silin ranar Alhamis da daddare.
Harsashin da ake zaton wasu yan ƙungiyar asiri ne suka harba shi ya yi ajalin wata dalibar ajin farko a jami'ar UNIZIK da ke Awka, babban birnin jihar Anambra.
Bayan zanga-zanga da ake ta yi a Najeriya kan kare-karen kudin makaranta, Jami'ar Legas ta rage kudin makarantar dalibai a yau Juma'a 15 ga watan Satumba.
Jami’ar Obafemi Awolowo (OAU) Ife ta shiga sahun makarantun da suka kara kudin makarantarta a daidai lokacin da al'ummar kasar ke fama da matsin rayuwa.
Daliban Jami'ar Jos da ke jihar Plateau sun fara zanga-zanga don kin amincewa da karin kudin makaranta a Jami'ar yayin da makarantu ke kara kudin a Najeriya.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari