Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Mai Shari'a Kudirat Kekere-Ekun a matsayin shugabar alƙalan Najeriya bayan bukatar shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Bayan wasiƙar da Bola Tinubu ya aika, majalisar dattawa ta fara aikin tantance sabuwar shugabar alkalan Najeriya watau CJN, Mai Shari'a Kekere-Ekun a Abuja.
Gwamnatin jihar Bauchi ta gabatar da karin kasafin kudi a gaban majalisar dokokin jihar domin neman ta amince da shi. Za a yi ayyuka masu muhimmanci a cikinsa.
Shugaba Bola Tinubu ya ki rattaba hannu kan kudirin dokar kara wa’adin aikin ma’aikatan majalisa daga shekaru 35 zuwa 40 ko kuma shekarun ritaya daga 60 zuwa 65.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Mai shari'a Kidirat Kekere-Ekun a matsayin alkalin alƙalai CJN.
Tsohon dan majalisa da ya wakilci Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo ya yi martani kan ikirarin tsohuwar budurwarsa na cewa ya na sakin bidiyon tsofaffin yan matansa.
Majalisar wakilan tarayya ta ɗage zaman yau Talata, 24 ga watan Satumba, domun karrama marigayi Sanata Ifeamyo Ubah wanda ya rasu lokacin tana hutu.
Sanata Kofowola Bucknor-Akerele wacce ta rike muƙamin mataimakiyar Bola Tinubu a jihar Lagos ta koka kan irin halin shugaban na rashin karbar shawara.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a kasar inda ya jingina laifin ga matakan da aka dauka a baya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari