Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana alhininta bisa rasuwar Sanatan Enugu ta Arewa, Sanata Okechukwu Ezea, wanda ya kwanta dama a daren ranar Litinin.
Jigon a APC a Kano, Alwan Hassan ya janye ikirarin cewa sanatoci sun karɓi dala miliyan 10 don jinkirta tantance Abdullahi Ramat a a matsayin shugaban hukumar NERC.
Majalisar dattawan Najeriya ta fadi dalilin da ya sa ta ke son shugaba Bola Tinubu ya dauki sojoji 100,000 domin yaki da 'yan ta'adda bayan sace dalibai a Kebbi.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya koka kan kashe-kashe a Najeriya. Ya bayyana cewa yana shiga mawuyacin duk lokacin da ya samu labarin.
Mutanen yankin Aba na jihar Abia sun bukaci majalisar dokoki ta tabbatar da kafa jihar Aba a Najeriya. Sun bayyana cewa sun samu goyon bayan kafa jihar.
Shugaban masu rinjaye na Majalisar Dattawa, Sanata Bamidele ya ce zargin da ake yadawa cewa an yi yunkurin cire Godswill Akpabio daga shugabanci ba gaskiya ba ne.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu amincewar Majalisar Dattawa wajen karbo sabon rancen kudi da ya kai Naira tiriliyan daya da rabi wa Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Uzor Kalu ya bayyana cewa an samu labarin yunkurin tsige Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio daga mukaminsa.
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a majalisar dattawa, Orji Uzor Kalu, ya goyi bayan shugaban kasar Amurka, Donald Trump, kan kashe-kashen da ake yi a Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari