Fadar shugaban kasa
An tsare Ba Amurke da Bature da suka zo tattauna kan takunkumin da aka kakabawa Binance duk a kokarin ganin kimar Naira ta farfado a kasuwar canji.
Yayin da ake cikin wani hali, Rundunar tsaron Najeriya ta yi gargadi kan ‘yan kasar da ke yawan tsine mata kan halin kunci da mutanen ke fama da shi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa Tunji Ojo bisa sauyin da ya kawo tun bayan hawa kujerar ministan harkokin cikin gida, ya ce ya share hawayen jama'a.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yana hanyar zuwa garin Owo yanzu haka domin ta'aziyyar mutuwar tsohon gwamnaɓ jihar Ondo, Rotimi Akeredolu.
Ana ta yawo da labarai cewa an ankarar da sojoji a kan shirin kifar da gwamnatin tarayya. Ministan labarai ya ja kunnen masu yada irin labaran nan na bogi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da kwamishinan hukumar kidaya ta ƙasa (NPC), ya zarce taron majalisar zartarwa FEC a fadar gwamnati da ke Abuja.
'Yan majalisa sun fara aiki a kan kundin tsarin mulkin da ake amfai da shi. Nan da shekaru 2 za a gama garambawul a majalisa, a samu sabon kundin tsarin mulkin kasa”
An yi ta yada rahotannin cewa akwai yiwuwar yunkurin juyin mulki a fadar shugaban kasar Najeriya a daren jiya Lahadi 25 ga watan Faburairu a birnin Abuja.
Ma'aikatar kasashen waje a Najeriya ta yi martani yayin da ake ta yada jita-jitar cewa Qatar ta ki amincewa da ganawa da Tinubu, kan wani taro ta musamman.
Fadar shugaban kasa
Samu kari