Malaman Izala da darika
Yayin da magana kan fita zanga zanga ke cigaba da daukan hankula, sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da Dr. Jamilu Zarewa sun bukaci malamai su zauna da Bola Tinubu.
Manyan malaman addinin Musulunci a Arewacin Najeriya sun rabu gida biyu kan ko ya halasta a fita zanga-zanga saboda tsananin rayuwa da ake fama a kasar.
Sheikh Adam Muhammad Albanin Gombe ya ce a shirye yake da duk wani maras kunya da zai tunkari malami a kan mimbari kan hana zanga zanga yayin hudubar Jumu'a.
A jiya Talata Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya cika shekaru 100 da haihuwa a kalandar Musulunci. Legit ta yi waiwaye kani tarihi da abubuwa na musamman a rayuwarsa.
Kalandar musulunci ta kunshi watanni 12 daga farko zuwa karshe kamar dai kalandar bature. A cikin watanni 12 akwai watanni hudu masu alfarma da aka ware.
Tarihi ya nuna cewa an fara amfani da kalandar Hijira ta Musulunci ne a zamanin mulkin Umar dan Khaddabi biyo bayan sabani da aka samu a kan rarrabe tsakanin shekaru
Masu kwacen wayoyi, satar abubuwan hawa da daba sun fitini Kano. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi nasiha ta musamman a kan masu rike da madafan iko a Najeriya
Gwamnatin jihar Gombe za ta sanya almajirai a tsarin tallafin kiwon lafiya na GoHealth domin ba su kulawa. Dakta Abubakar Musa ne ya sanar da haka a jiya.
Gobe Asabar ne mahajjata za su yi hawan Arafa a kasar Saudi Arabia kamar yadda aka sanar. Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana nau'ukan ibada da ake son yi a ranar.
Malaman Izala da darika
Samu kari