Malaman Izala da darika
Shugaban Jami'ar Al-Istiqama da ke Kano, Farfesa Salisu Shehu ya bayyana yadda suka jagoranci zanga zanga tare da Sheikh Jafar amma ta dawo tarzoma a Kano.
Jama'ar Kano sun fara hallara domin gudanar da sallah da azumi ganin yadda zanga-zangar lumana ta rikide zuwa tashe-tashen hankula da kashe-kashe.
Sheikh Abubakar Rijiyar Lemu ya caccaki malaman APC a 2023, malamin yake cewa ya kamata a ce an yi la’akari da ‘dan takaran da ya san al’umma da talaka yake bukata.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya sabunta kira ga 'yan Najeriya a kan kokarin bore ga gwamnati, inda ya ce sojoji ba za su iya ba.
Shugaban kungiyar Izala na kasa Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi umurni ga limamai kan fara alkunut a fadin Najeriya. Sheikh Bala Lau ya fadi haka ne a Abuja.
Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi bai goyon bayan tsare-tsaren APC, ya ce idan Bola Tinubu ya na so a zauna lafiya komai ya tafi daidai sai ya maido tallafi.
Shugaban kungiyar Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce sun nusar da shugaban kasa halin tsaro da tsadar rayuwa da ake ciki, za a ji yadda ta kaya wajen zaman.
Manyan Malamai a Najeirya sun gana da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, sun yi kira ga matasa su janye shirinsu na yin zanga zanga a faɗin ƙasar nan.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya saka labule da malaman addinin Musulunci na bangaren Izala da Darika. An tattauna batutuwan da suka shafi zanga-zanga da tattali.
Malaman Izala da darika
Samu kari