Malaman Izala da darika
Gwamnatin Saudiyya ta nada limamai a masallacin Makka da masasallacin Manzon Allah SAW a Madina. Limaman za su rika jan sallah a masallatan da ayyukan addini.
Yan Maulidi sama d 300 sun samu mummunan hadarin jirgin ruwa a jihar Neja yayin da mutane 150 suka rasu. Mutanen sun samu hadarin ne yayin tafiya Maulidi da dare.
Hadarin mota ya ritsa da yan Maulidi a jihar Jigawa. Mutane shida sun rasu guda tara sun samu munanan raunuka. Rundunar yan sanda sun fara bincike kan hadarin.
Ustaz Abubakar Salihu Zariya ya warware fatawar da ya bayar a kan halarcin 'mining' biyo bayan amfani da wata aya a inda ba muhallinta ba. Malamin ya ba da hakuri.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya amsa kira wajen cire darduma mai dauke da sunan 'Muhammadu' da ake takawa a fadarsa. Mutane sun yaba masa sosai.
Malaman addini sun bukaci sarkin Kano Muhammad Sanusi II ya cire darduma mai dauke da sunan Muhammadu da aka ce yana takawa saboda girmama Annabi.
Babban malamin addinin Musulunci a jihar Filato ya rasu. Sheikh Zakariyya Adam Alhassan Jos ya kasance mai shiga kauyukan Fulani a Arewa domin yin wa'azi.
Gwamnatin tarayya ta ba da hutun ranar Litinin, 16 ga watan Satumba, 2024 domin murnar zagayowar bikin Maulidin Annabi SAW wanda wasu Musulmai ke yi.
An maido wani bidiyon Sheikh Kabir Gombe yana yabon gwamnatin APC a 2023. Jama’a sun yi ca a kan malamin addinin musuluncin lura da halin da aka shiga.
Malaman Izala da darika
Samu kari