Malaman Izala da darika
Shugaban Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi rashi yayin da surukarsa mai suna Hajiya Zainab ta rasu. Za a yi janazar surukar Sheikh Bala Lau a Adamawa.
Za a yi mukabala tsakanin Sheikh Isa Ali Pantami da Dr Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi a kan amfani da carbi a Musulunci. Pantami ne ya bukaci a yi mukabalar.
Allah ya yiwa shugaban Izala rasuwa. Sheikh Shua'ibu Muhammad Sarkin Fawa ya rasu ne bayan jinya da ya yi a Sokoto. Kungiyar Izala ce ta sanar da rasuwarsa.
Gwamnatin Saudiyya ta nada limamai a masallacin Makka da masasallacin Manzon Allah SAW a Madina. Limaman za su rika jan sallah a masallatan da ayyukan addini.
Yan Maulidi sama d 300 sun samu mummunan hadarin jirgin ruwa a jihar Neja yayin da mutane 150 suka rasu. Mutanen sun samu hadarin ne yayin tafiya Maulidi da dare.
Hadarin mota ya ritsa da yan Maulidi a jihar Jigawa. Mutane shida sun rasu guda tara sun samu munanan raunuka. Rundunar yan sanda sun fara bincike kan hadarin.
Ustaz Abubakar Salihu Zariya ya warware fatawar da ya bayar a kan halarcin 'mining' biyo bayan amfani da wata aya a inda ba muhallinta ba. Malamin ya ba da hakuri.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya amsa kira wajen cire darduma mai dauke da sunan 'Muhammadu' da ake takawa a fadarsa. Mutane sun yaba masa sosai.
Malaman addini sun bukaci sarkin Kano Muhammad Sanusi II ya cire darduma mai dauke da sunan Muhammadu da aka ce yana takawa saboda girmama Annabi.
Malaman Izala da darika
Samu kari