Malaman Izala da darika
Kungiyar Izala ta yi martani ga Sheikh Muhammad Bin Usman Kano kan masallacin Sahaba. Wanda ya gina masallacin ya ce sharrin shaidan ne ya kawo sabanin.
Wasu 'yan Izala a kafafen sada zumunta sun yi rubdugu da shugaban malaman Izala, Dr Ibrahim Jalo Jalingo kan bikin Qur'anic Festival da aka shirya a Abuja.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana godiyarsa ga mahalarta maulidin Kano. Gwamnan ya yaba wa kokarin sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.
Gwamnatin Najeriya ta shirya taro na musamman domin koyar da almajirai sana'o'in hannu. An bayyana yadda almajirai za su samu shiga shirin a tsangayu.
Babban limamin Agaie, Sheikh Muhammadu Kudu ya rasu. Gwamna Umaru Bago ya ce mutuwar ra girgiza al'ummar jihar Neja baki daya. An masa addu'o'in samun aljanna.
Wani malamin addini da ya je wa'azi kasar Nijar ya shawarci matafiya daga Najeriya da sauran kasashe da su yi shiri sosai domin kaucewa wulakanci daga jami'ai.
Wani malamin addini kuma limami a jihar Ondo ya fusata matuka da 'yan kungiyar asiri suka kashe mata da dansa. Ya yi ruwan kalaman tsinuwa kan makasan.
Idan yanayi ya canja ana samun canji a lokutan salla a Najeriya, Simwal Auwal Jibril ya bayyana hanyoyin da za a bi wajen bin sallar La'asar da Magriba kan lokaci.
Malamin a jami'ar Legas, Farfesa Tajudeen Yusuf ya haddace Kur'ani yana shekaru 59 a duniya. Ya yi kira ga al'ummar Musulmi su rungumi karatun Kur'ani.
Malaman Izala da darika
Samu kari