Hukumar Sojin Najeriya
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa ya yi afuwa ga wasu mutane 175 bayan samun ci gaba a halayen wasu daga cikinsu wanda ya jawo suka a kasar.
Sojojin Najeriya sun kama kwamandan IPOB/ESN, Ifeanyi Eze (Gentle De Yahoo) a Imo, tare da wata mata mai taimakawa kungiyar, an gano makamai, mota da yara.
Rundunar ‘yan sandan Oyo ta kama Lawal Faruq da laifin ƙone tsohuwar budurwarsa, Omolola Hassan, a Ibadan bayan soyayyarsu ta mutu. Bincike yana gudana.
Binciken kwa-kwaf ya gano gaskiya kan wani bidiyo da ake yadawa a kafafen sada zumunta da ke nuna Boko Haram sun mamaye barikin sojoji na Najeriya.
Sojojin JTF sun kama ma’aurata da ake zargi da safarar makamai zuwa ‘yan ta’adda a Kaduna, sun gano harsasai 1,207 da ake shirin kaiwa Arewa maso Yamma.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, ya gargadi jama'a kan bullar kungiyar da ya yi zargin wani ɓangaren Boko Haram ne da suka kwararo yankin
Tsohon hafsan tsari a Najeriya, Janar Lucky Irabor ya ce aƙalla sojoji 2,700 ne suka mutu cikin shekaru 12 na yaƙin da Najeriya ke yi da yan ta'addan Boko Haram.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai mummunan hari a garin Makuku, karamar hukumar Sakaba, Jihar Kebbi, inda suka kashe mutane da dama.
Babban Fasto mai hasashe kan siyasa ya sake fitar da wasu bayanai masu ban tsoro kan Bola Tinubu inda ya ce za a kifar da gwamnatinsa a yan watannin nan.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari