Hukumar Sojin Najeriya
Binciken kwa-kwaf da aka gudanar ya karyata bidiyon da ake yadawa, inda ake ikirarin sojojin Najeriya na bai wa ’yan bindiga goyon baya a wani daji.
Gwamnan jihar Benuwai ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta kula da mata da yayan jami'an tsaron da suka rasa rayukansu sakamakon hare-haren yan bindiga.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jagoran yan ta'adda, Kachalla Abu Dan Barka, da wasu mayaƙansa huɗu sun mutu a harin abokan gaba a karamar hukumar Maru, Zamfara.
Rahotanni sun tabbatar da cewa fada tsakanin kungiyoyin yan bindiga ya zama silar kashe jagorori biyu, Kachalla Mai Hidima da Kachalla Bingil a Zamfara.
Rundunar tsaro a Najeriya ta umarci tsofaffin sojojin da ke zanga-zanga a ma’aikatar kudi da ke Abuja da su bar wurin don bai wa gwamnati damar aiki.
A jihar Bauchi, dan sanda ya harbe soja yayin takaddama kan wata motar da ake zargin tana dauke da ma’adanan da aka hako ba bisa ka'ida ba a garin Futuk.
Gwamna Dikko Umaru Radda na jihar Katsina ya shawarci jama’a su nemi hanyoyin kare kansu daga hare-haren ’yan bindiga da ke jawo asarar rayuka da dukiyoyi.
Kakakin majalisar Jihar Niger, Abdulmalik Sarkin-Daji, ya yaba da jarumtar jami’an tsaro bayan samame da ya yi ajalin akalla yan bindiga 50 a jihar.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon gwamnan soja na Plateau kuma Sanata da ya wakilci Adamawa ta Arewa, Kanal Muhammad Mana, ya rasu.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari