Hukumar Sojin Najeriya
An samu nasarar cafke wasu yan ta'adda bayan hukumar tsaro ta Najeriya ta taimakawa kasar Chadi wurin tabbatar da kama dan wanda ya kafa Boko Haram, Mohammed Yusuf.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da tashin wani bam da yara yan gwangwan suka dauko a bayan gari, mutum biyu sun jikkata yayin wasu 4 suka raunata.
Rahotanni daga rundunar sojin Najeriya sun nuna cewa an samu wata fashewa a dakin ajiya da je Barikin Ilese a jihar Ogun amma babu wanda ya rasa ransa.
Yan bindiga sun tashi hankulan jama'ar wani yanki a jihar Kwara bayan miyagun sun kai wani hari a gidan Sarki inda suka sace ƴaƴansa guda uku yayin farmakin.
Majiyoyi sun ce karamar hukumar Safana a jihar Katsina ta kulla yarjejeniyar sulhu da ‘yan bindiga, kamar Jibia, Batsari, da Danmusa, domin zaman lafiya.
Yayin da ake ci gaba da yaki da ta'addanci a Najeriya, Sojoj sun gano gawarwakin fiye da 60 bayan luguden wuta kan ‘yan bindiga a Zamfara da ke Arewa maso Yamma.
Boko Haram ta kai kazamin hari Borno, inda ta kashe sojoji, sace ɗaliba, ƙone gidaje, shaguna da motoci wanda ya tilasta mazauna Kirawa tsere wa zuwa Kamaru.
Sojojin sama da na kasa sun kashe fiye da ’yan bindiga 100 a Zamfara tare da lalata babura, yayin da Operation FANSAN YANMA ke ci gaba da fatattakar su.
Hakimin Ɗan Isa ya tabbatar da cewa ƴan bindiga sun fara karɓar haraji kafin su bari a yi noma a daminar bana a kauyuka 35 da ke yankinsa a jihar Zamfara.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari