Hukumar Sojin Saman Najeriya
Da safiyar yau ce Juma'a 1 ga watan Disamba jirgin saman sojin Najeriya ya yi hatsari inda jirgin ya tarwatse a birnin Port Harcourt da ke jihar Ribas.
Jiragen yakin rundunar sojojin saman Najeriya sun samu nasarar halaka wani ƙasurgumin shugaban yan ta'addan Boko Haram a wani hari a jihar Borno.
Rundunar sojin ta kai hare-haren ne bayan samun wasu rahotannnin sirri na cewa dan ta'addan mai suna Boderi da mambobinsa na zaune a Tsauni Doka.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roƙi kafatanin ƴan Najeriya su bada haɗin kai a kokarin gwamnati ke yi na yaƙi da ta'addanci a Arewa maso Yamma.
Dakarun sojin Najeriya sun samu nasarar ceto akalla mutane 189 da masu garkuwa suka sace, tare da kama 'yan ta'adda 122 a cikin kwanaki bakwai...
'Yan ta'addan Arewa maso Gabas sun gamu da tsaiko yayin da aka farmake su da kuma lalata motocin bindigarsu da suke shirin aikata barna a jihar Borno.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun ga bayan ƴan ta'adda 11e tare da kama wasu 300 yayin da suka ceci mutane 91 da aka yi garkuwa da su.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun samu nasarar halaka ƴan ta'adda masu yawa a wasu hare-haren da suka kai a yankunan Arewa maso Gabas da Arewa maso Yamma.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta gargaɗi ƴan ta'adda, yan bindiga da duk nau'in masu tada ƙayar baya cewa su miƙa wuya ko kuma kwana kaɗan ya rage musu a duniya.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari