Hukumar Sojin Saman Najeriya
Jiragen yaƙin rundunar sojojin saman Najeriya sun yi luguden wuta kan miyagun ƴan bindiga a jihar Zamfara. Harin ya ƙona ƴan bindiga sama da 100.
Rundunar sojin NAF ta bayyana cewa jiragen yaƙinta sun kai samame wasu mafakar yan ta'addan Boko Haram da ISWAP a yankin tafkin Chadi, sun kashe da yawa.
Rundunar sojin saman Najeriya ta ƙaɗa kassara ƙungiyar 'yan ta'adda da ta hana al'umma zaman lafiya a dajin Sambisa na jihar Borno, an sheƙe su da dama.
Sojoji da-dama sun mutu yayin da su ke kare kasa. Janar Taoreed Lagbaja a matsayinsa na hafsun sojojin kasa ya sanar da cewa Bola Tinubu ya ce a fito da kudinsu.
Sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar sun sanar da sake buɗe sararin samaniyar ƙasar ga jiragen jigila na ƙasashen duniya. Matakin na zuwa ne bayan da sojojin.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda sojojin Najeriya suka samu nasarar lalata wata matatar mai a Najeriya, inda ake tace mai ba bisa ka'ida ba saboda dalilai.
Babban Hafsan tsaro na Najeriya, Janar Christopher Musa Gwabin, ya taya 'yan uwan sojojin Najeriya da 'yan ta'adda suka kashe a jihar Neja. Ya ce rundunarsu.
Hukumar sojojin saman Najeriya za ta samu ƙarin manyan jiragen yaƙi waɗanda za ta riƙa yin amfani da su wajen ragargazar miyagun ƴan ta'adda a faɗin ƙasar nan
Shugaban hukumar sojojin saman Najeriya, AM Abubakar Hassan ya kai ziyarar ta'aziyya da jajantawa ga iyalan matuƙan jirgin saman da ya yi hatsari a jihar Neja.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari