Hukumar Jin dadin yan sanda
Rundunar yan sanda a jihar Jigawa tabbatar da kifewar kwale kwale a karamar hukumar Auyo inda hadarin ya ritsa da yan kasuwa 20, an ceto mutum 18, daya ta rasu.
Rundunar yan sanda ta kama wani mahaifi da ya daure dansa mai shekaru biyar da hana shi abinci a jihar Bauchi. Uban ya ce yaron ya addabesu da sata.
Fargabar karuwar ayyukan rashin tsaro a Kano ya sa sabon kwamishinan rundunar yan sandan jihar, CP Salman Garba ya bayar da umarnin gudanar da sinitiri.
Yan ta'adda sun yiwa ayarin jami'an tsaro kwantan ɓauna a yankin ƙaramar hukumar Jibia a jihar Katsina, sun hallaka ƴan sanda biyar ranar Lahadi.
Sabon kwamishinan ƴan sandan Kano, CP Salman Dogo Garba ya kama aiki a ranar 24 ga Yuli. Mun tattara muhimman abubuwan da muka sani game da CP Salman.
Hukumar yan sanda ta kasa (PSC) ta bukaci shugaba Bola Tinubu ya gaggauta korar sufeton yan sanda IGP Kayode Egbetokun kan bankado bakala da ya yi.
Rundunar yan sanda ta sanar da rusa shirin daukan 'yan sandan shekarar 2022/2023 bayan gano an cusa sunayen bogi da karban cin hanci daga hannun mutane
Rahotanni sun ce wasu mazauna karamar hukumar Abaji da ke babban birnin tarayya Abuja sun kona gawar wani da ake zargin dan fashi da makami ne a ranar Alhamis.
Rundunar ‘yan sandan kasar nan ta bayyana samun nasara kan wasu miyagu da ke taimakawa ‘yan ta’adda su na muzgunawa al’umaar kasar nan a babban birnin tarayya Abuja.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari