Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga sun bi cikin dare sun yi garkuwa da wasu mutane a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da mutanen ne a cikin dare.
Rahotanni daga rundunar yan sanda a birnin Tarayya Abuja sun tabbatar da cewa hukumar ta rasa jami'ai akalla 140 saboda yawan jini da ayyukan ta'addanci.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana nasarar damke wata matashiya, Shamsiyya Adamu da ta kware wajen satar wayoyin hannu tare da masu ba da gudunmawa.
Rundunar 'yan sandan Abuja ta bayyana yadda zanga zangar 'yan Shi'a da rikice rikicensu da sauransu da suka jawo mutuwar 'yan sanda 140 a shekarar 2024.
Ana fargabar wani malamin Katolika ya kashe yaro a cocin St. Colombus yayin bikin sabuwar shekara. 'Yan sanda sun kama shi domin gudanar da bincike.
Wata matar aure ta shiga hannun jami'an tsaro bisa zargin hallaka mijinta a jihar Neja. Matar auren ta yi bayanin yadda ta aikata wannan danyen aikin a cikin dare.
An samu barkewar rikici tsakanin jami'an tsaro na 'yana banga da mutanen unguwa a jihar Neja. Lamarin ya auku ne bayan an je cafke masu aikata laifi.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fitar da rahoto kan nasarorin da ta samu a 2024, ta kama 'yan daba, 'yan fashi da masu garkuwa da mutane da karin mutane 2,425
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi wa motar fasinjoji kwanton bauna a jihar Zamfara. 'Yan bindiga sun ta sa keyar dukkanin fasinjojin zuwa cikin daji.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari