Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ramuwar gayya a jihar Katsina. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kan sansanin 'yan sanda a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun kashe 'yan sanda tare da raunata wasu yayin harin.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar cafke wani jagoran 'yan bindiga a jihar Zamfara. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu masu laifi.
Tsohon sufeto janar na ‘yan sanda Mohammed Adamu Abubakar ya zargi shugabannin APC da shirin matsa wa shugabannin gundumomi su mara wa ɗan takarar da gwamna baya.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun nuna bajinta ta hanyar kin karbar tayin cin hancin da wasu masu aikata laifuffukan cin amanar kasa suka yi masu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan daba dauke da makamai sun farmaki jama'a a fitacciyar kasuwar wayoyin hannu ta Farm Center da ke cikin birnin Kano.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun bude wuta kan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari