Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu makiyaya dauke da makamai sun kai farmaki kan wasu kauyukan jihar Jigawa a Arewacin Najeriya. Makiyayan sun raunata mutum takwas tare da lalata gonaki.
'Yan bindigaar da ake wa taken ba a san ko waye ba sun sake kai hari shingen binciken ababen hawa a birnin Aba, jihar Abia, sun hallaka ƴan sanda biyu.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar kama mutum buyu da ake zargi da hannu a sace mahaifiyar Dauda Rarara.
Da misalin karfe 9 na daren ranar Laraba aka ruwaito 'yan bindiga sun farmaki ofishin'yan sanda da ke jihar Ebonyi, kuma har an kashe mutane biyar.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan kungiyar IPOB suka kai wani ofishinsu. Sun hallaka biyar daga cikinsu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari kan sansanin 'yan banga a jihar Kaduna. !Yan bindigan sun hallaka 'yan banga uku tare da sace wasu mutum 20.
Yayin da ake dambarwa kan sarautar Kano, Kwamishinan 'yan sanda a jihar, Salman Garba ya magantu kan yadda zai yi aiki a jihar duk da rigimar sarauta.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi ta sanar da kama kasurgumin barawo da ya sace makudan kudi da kayayyaki. Za a gurfanar da Glory Samuel a gaban kotu.
An wayi ranar Talata da fargaba a jihar Ribas bayan wani mai zanga-zanga ya tarwatsa kansa da nakiyar da ya ke dauke da ita a kofar otal din Hotel Presidential.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari