Hukumar yan sandan NAjeriya
Wani matashi mai suna Ufuoma Umurie ya hallaka mahaifinsa wanda babban Fasto ne mai suna Isaac Umurie yana tsaka da bacci a jihar Delta a yau Laraba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka 'yan gudun hijira bayan sun farmake su a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen ne yayin da suke dawowa daga gona.
Fargabar karuwar ayyukan rashin tsaro a Kano ya sa sabon kwamishinan rundunar yan sandan jihar, CP Salman Garba ya bayar da umarnin gudanar da sinitiri.
Mutanen Abuja sun shiga zullumi lokacin da gidan tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okoracha ya ruguje. Gidan mai hawa biyar. Anceto mutane uku daga baraguzan.
Babbar kotun jihar Osun ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga masu garkuwa da mutane da suka kashe wani Bafulatani bayan sun yi garkuwa da shi.
Rundunar yan sanda a birnin tarayya Abuja ta tabbatar da fadowar gini kan wasu mutane a yammacin jiya Litinin. Hadarin ya yi sanadiyyar jikkata mutane uku.
ahotanni sun ce 'yan ta'adda sun kai hari kauyen Rugar Sojidi da Fulani ke zaune a kusa da Issan Makaranta da ke karamar hukumar Kagarko a Kaduna.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar dakile harin da 'yan bindiga suka kai a Dutsinma. Sun ceto mutum 10 da aka sace.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Benue sun kai samame a wani sansanin 'yan bindiga da ke jihar. 'Yan sandan sun yi nasarar hallaka wasu tare da kwato makamai.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari