Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya tabbatar da cewa jikinsa garas yake a wasu hotuna da suka bayyana yana gwada kwarewarsa a atisaye da tsinka jini.
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya dade yana goyon bayan matakin da gwamnonin arewa a APC suka dauka na mayar da m
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi Alla-wadai da yadda mutane ke damun kansu kan maganar daukan Musulmi ya zama mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna a ranar Juma'a, 10 ga Yuni, ya bada bayanin yadda tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Ahmed Tinubu, ya zama 'dan takarar APC.
Gwamnan Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyna yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ki bayyanawa deliget daga jiharsa wanda za su zaba a zaben fidda gwani.
‘Danuwan Sarkin da aka dauke ya tabbatarwa maname labarai irin wahalar da suka sha, ya takaita maganar domin ya ce ‘yan bindiga sun hana magana da ‘yan jarida.
A yanzu dai babban ciwon kan Asiwaju Bola Ahmed Tinubu bayan lashe tikitin APC a zaben 2023 shi ne zaben wanda zai nemi mataimaki a cikin ‘yan siyasan Arewa.
Ummi El-Rufai ta yi bayani wajen gyara wata makarantar gwamnati da ke Marabar Jos, ta yaba da yadda aka gyara makarantar firamaren da za ta dauki mutum 12000.
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce Yahaya Bello, gwamnan Kogi, ya fita daga taron gwamnonin jam’iyyar APC na Arewa da shugaban kasa Muhammadu Buhari saboda u
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari