Nasir Ahmad El-Rufai
Shugaban majalisar dokokin jihar Kaduna, Honorabul Yusuf Zailani, ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa suna shirin tunbuke El-Rufai.
A yau ne Hajiya Hadiza Isma El-Rufai ta cika shekara 37 a Duniya tana tare da Malam Nasir El-Rufai matsayin matar aure. Jama’a sun nemi jin sirrin wannan aure.
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, kamar yadda aka rahoto ya jagoranci gabatar da wata takarda daga jiga-jigan APC na Arewa maso Yamma ga Bola Ahmed Tinubu.
Sanatocin Kaduna sun yi magana a kan jita-jitar radawa Kaduna suna. Sanata Uba Sani yace labarin da ke zagaye gari na canzawa jihar Kaduna suna ba gaskiya ba ne
Nasir El-Rufai ya fito Twitter ya caccaki magoya bayan ‘Dan takaran LP. A dalilin maganar da El-Rufai ya yi, an samu wanda ya kai korafi domin a taka masa burki
Shehu Sani ya yi tsokaci kan kokawar da Nasir El-Rufai yake yi a kan matsalar rashin tsaro, yace duk sai da ya yi irin wannan maganganun a baya, aka soke shi.
Yayin da zaben 2023 ya rage watanni shida, magoya bayan Obi sun yi tattakin nuna goyon bayansu ga tsohon gwamnan jihar Anambra dake tsaye a takarar 2023...
Jihar Kaduna - Honorabul Isa Ashiru Kudan, dan takarar gwamna jihar Kaduna Jam'iyyar PDP ya bayyana abubuwa guda uku da za mayar da hankalin sa idan ya zama gw.
Yan ta'adda suna kara samun gindin zama a garuruwan Kaduna tare da kafa 'gwamnati' da 'sansani na dindindin' a jihar ta Arewa maso yamma kusa da babban birnin
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari