Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamna Nasir na jihar Kaduna ya sanar da cewa dalilin da yasa sojojin Najeriya suka bar 'yan bindiga suna jan zarensu, shi ne gudun gurfana kotun ICC ta duniya.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya ce rahotannin binciken farko sun bayyana wata alaka tsakanin 'yan sandan Najeriya da sojoji tare da 'yan bindigaa.
El-Rufai ya ce shi da wasu gwamnonin jihohi biyar na yankin suka yanke shawarar shigowa da na’urorin harba makamai da ake iya sarrafawa daga nesa daga Turkiyya.
El-rufai ya bayyana cewa zai marawa duk dan takarar da jam’iyyarsa ta tsayar koda kuwa dan takarar ya fito daga yankin kudu ne idan har ya gamsu da cancantarsa.
Gwamnan Kaduna ya ce wahalar da yan Legas ke sha wajen cunkoson ababen hawa, ya kamata duk wanda ya kai shekara 20 ya wuce Aljanna kyauta dan ya rayu a wuta.
Gwamna Malam Nasiru El-Rufai na jihar Kaduna ya ce baya son wani abu ya samu sauran daliban makaranta shiyasa ya zare ɗansa daga makarantar gwamnati a baya.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya jadadda cewa halin da yankin arewa maso yamma ke ciki a yanzu na rashin tsaro ya fi na rikicin yan Boko Haram muni.
Gwamnan jahar Kaduna dake arewa maso yammacin Najeriya ya ce gwamnatinsa zata kar tankaɗe da rairaya na malaman makarantar dakandire a fadin jiharsa a 2022.
Babban Limamin Masarautar Jema'a da ke Jihar Kaduna, Alhaji Sheikh Adam Tahir ya rasu yana da shekaru 130 a duniya, Daily Trust ta rahoto. Marigayin ya rasu ne
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari