Nasir Ahmad El-Rufai
Rikicin makiyaya da 'yan ta'adda a yankunan karamar hukumar Kauru da Zangon Kataf ta yi sanadin rayuka shida inda wasu suka jigata. An halaka shanu takwas.
Bashir El-Rufai, dan gwamnan jihar Kaduna tare da matar sa Halima Nwakego, sun samu karuwar yara maza biyu tagwaye. Bashir ya ce yaran biyu na da kama da juna.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, ba zai bari wasu su dauki makamai da sunan tilastawa wasu binsu ba. Ya bayyana haka ne a Kaduna jiya Alhamis.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tuno yadda wasu suka kitsa hallaka shi a gadar Kawo da ke jihar Kaduna. Ya ce ya tsallake rijiya da baya a yayin harin da aka
An shiga rudani a lokacin da jami'a tsaro suka rika bawa hammata iska tsakaninsu yayin da Shugaba Muhammadu Buhari ke kaddamar da gadan Kawo a tsakiyar birnin K
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kasa jurewa har sai da ya yi magana dangane da yadda Jihar Kaduna ta sauya gabadaya a ranar Alhamis, Daily Nigerian ta ruwaito
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dira a Jihar Kaduna domin ziyarar aiki na kwana biyu a Jihar, Daily Trust ta ruwaito. Ana sa ran zai kaddamar da wasu ayyuka d
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai ziyarci garuruwa uku na jihar Kaduna domin bude wasu ayyuka da gwamnatin jihar Kaduna ta yi a shekarun nan da na gwamnatin.
Ƙungiyar malaman jami'o'i ya ƙasa reshen jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria ta sha alwashin ɗaukar matakin da ya dace kan gwamnatin Kaduna matukar ta kwace filinta
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari