Nasir Ahmad El-Rufai
Gabanin wa'adin ranar 17 ga watan Yuli da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ba wa jam'iyyun siyasa su mika sunayen 'yan takararsu a zaben 2023, kun
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce ta kammala shirin daukar malaman firamare 10,000 domin maye gurbin wadanda aka kora domin inganta alakar malamai da dalibai, Daily
Gwamnatin Jihar Kaduna, a jiya ta yi martani kan korar malaman frimare guda 2,257 daga jihar, The Nation ta rahoto. Gwamnatin Jihar, a cikin makonni da suka gab
Ƙungiyar Malamai NUT ta ce matakin gwamnatin Ƙaduna na gudanar da gwaji da sallamar malamai daga bakin aiki sun saɓa doka domin ta na da umarni daga Kotu .
Maganar da ake yi, Matan da suke rike da kujerun Kwamishononi sun fi maza yawa. Yanzu akwai mata 9 a kujerar Kwamishina a jihar Kaduna, maza su na da takwas ne.
ASUU watau Kungiyar Malaman Jami’a na reshen jihar Edo za su yi shari’a da Gwamnatin Godwin Obaseki saboda ya kori malamai daga aiki a dalilin shiga yajin-aiki.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya tabbatar da cewa jikinsa garas yake a wasu hotuna da suka bayyana yana gwada kwarewarsa a atisaye da tsinka jini.
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya dade yana goyon bayan matakin da gwamnonin arewa a APC suka dauka na mayar da m
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi Alla-wadai da yadda mutane ke damun kansu kan maganar daukan Musulmi ya zama mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari