Masu Garkuwa Da Mutane
Wata tawagar yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kai hari wasu.ƙauyukan jihar Imo, inda suka yi awon gaba da sarakunan gargajiya kuma suka kona fadojin su
Masu garkuwa da mutane sun sace Mogaji Erubu a Masarautar Ilorin ta jihar Kwara, Dokta Zubair Folorunsho Erubu kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. An rahoto cew
A ranar Lahadi hadakar ‘yan sa kai da mafarauta sun dakatar da wani hari da ‘yan bindiga suka kusa kai wa matafiya a daidai gadar Ahoko, kan babban titin Abuja
Tsohon na hannun daman Shugaba Muhammadu Buhari, Injiniya Buba Galadima, ya yi watsi da ayyana 'yan bindiga a matsayin 'yan ta'adda da Gwamnatin Tarayya ta yi,
Jami'an yan sanda a jihar Kaduna sun yi nasarar ceto wani matashi dan shekara 17 mai suna Sani Adams wanda masu garkuwa da mutane suka shi yana aiki a wata gona
Wasu masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wata yarinya mai shekaru 5 yayin da suka yaudareta da sunan za su rage mata hanya a wata unguwa a jihar Kano.
Mambobin Cocin Emmanuel Baptist dake Kakau Daji a jihar Kaduna kimanin mutum 60 sun shaki kamshin yanci bayan sama da wata guda hannun tsagerun an bindiga.
Kungiyar Miyetti Allah ta kasa ta fallasa yadda 'yan sanda ke mannawa Fulani makiyaya sharrin garkuwa da mutane ko fashi da makami domin tsatsar makuden kudi.
Babban jami'in dan sanda kuma DPO na garin Fugar, karamar hukumar Etsako Central a jihar Edo, CSP Ibrahim Ishaq, ya shaki kamshin yanci bayan kimanin mako guda.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari