Manyan Labarai A Yau
Attajiri lamba daya a Afirka kuma shugaban Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya nemi Kailani Mohammed ya nemi afuwarsa cikin kwanaki bakwai ko su hadu a kotu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya yi zargi kan wasu gwamnoni. Ya zarge su da yin sama da fadi da kudin tsaro.
An samu asarar dukiya mai tarin yawa bayan da gobara ta lakume wata babbar kasuwa a birnin Kano. 'Yan kasuwar sun nemi gwamnati ta kawo musu dauki
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta yi wa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, shagube kan janye 'yan sanda.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutum daya tare da yin awon gaba da wasu mutane.
Tsohon hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Babafemi Ojudu ya ce zai gayyaci Tinubu da Aisha Buhari zuwa wurin kaddamar littafin abin da ya faru a mulkin Buhari.
Iyalan marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi sun bayyana adadin mutanen da suka amfana da koyarwar marigayin. Sun ce ya koyar da jama'a masu tarin yawa.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta gudanar da babban taronta na kasa. Jam'iyyar NNPP ta zabi Ahmed Ajuji a matsayin wanda zai ci gaba da jan ragamarta.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari