Manyan Labarai A Yau
Korarrun ma'aikatan da aka raba da aikinsu a babban bankin Najeriya (CBN), sun garzaya kotu domin a biya su hakkokin su. Ma'aikatan na son a ba si diyya.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru, ya ba da tallafin N20m ga gwamnatin jihar Jigawa sakamakon annobar ambaliyar ruwan da ta auku a jihar.
Kungiyar marubuta masu kare hakkin dan Adam ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kawo karshen masu garkuwa da mutane a kasar nan cikin gaggawa.
Hukumomi a kasar Faransa sun cafke mai kamfanin Telegram, Pavel Durov. An tsare attajirin ne wanda ya taho daga kasar Azerbaijan bayan ya sauka a filin jirgi.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Cif Olabode George, ya bayyana cewa da Atiku ya ci zaben 2023 da bai yi nasara ba a matsayin shugaban kasar nan.
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto ta sanar da cafke wasu daga cikin masu zanga-zangar nuna adawa da kisan da 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya nuna farin cikinsa kan nasarar da ya samu a Kotun Koli kan shari'ar zaben gwamnan jihar. Ya ba 'yan adawa shawara.
An samu nasarar cafke wani mai garkuwa da mutane a garin Takum na jihar Taraba. An cafke wanda ake zargin ne bayan ya je masallaci domin yin Sallah.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta musanta cewa an biya 'yan bindiga kudaden fansa kafin a sako daliban lafiya da aka yi garkuwa da su a jihar Benue.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari