Manyan Labarai A Yau
Ma'aikatan jihar Jigawa sun shiga rudani bayan an yi musu ta leko ta koma kan mafi karancin albashi. Gwamna Umar Namadi ya musanta amincewa da N70,000.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake shillawa zuwa wata kasar bayan ya yi 'yan kwanaki a birnin Landan na kasar Faransa. Tinubu dai ya tafi hutun sati biyu ne.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum, ya yi wa wadanda suka siyar da kuri'unsu a lokacin zaben 2023 shagube kan tsadar rayuwa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da fara biyan ma'aikatan jihar sabon mafi karancin albashi. Gwamna Zulum ya sa lokacin fara biya.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar majalisar dokokin jihar Rivers. Kotun ta tabbatar da Martins Amaewhule a matsayin shugaban majalisar.
Babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin hana Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, gyara fadar Nasarawa. Kotun ta yi hukuncin ne a ranar Alhamis.
Hukumar kwastam ta karya farashin man fetur a jihar Adamawa. Kwastam za ta rika sayar da litar fetur a kan N630 kuma ta ware gidajen mai biyu domin samar da sauki
Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya amince da ba da diyya ga iyalan 'yan sandan Kano da suka rasa ransu sakamakon hatsarin mota.
Shaidan da hukumar EFCC ta gabatar a gaban kotu kan shari'ar tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman, ya ce ya siya kadarori da kudin aikin lantarki na Mambilla.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari