Manyan Labarai A Yau
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga kowace irin tafiya ta siyasa idan har za ta kai ga ceto Najeriya a 2027.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka manoma tare da sace dabbobi masu yawan gaske.
Najeriya na asarar dala biliyan 15 duk shekara saboda karkatar da ribar haraji da kamfanoni ke yi, lamarin da ke hana ci gaban tattalin arziki da ayyukan raya kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba 'yan Najeriya tabbacin cewa gwamnatinsa na daukar batun yaki da ta'addanci da 'yan bindiga da matukar muhimmancin gaske.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun yi ta'asa bayan sun kai hari a Borno. Sun sace jami'in gwamnati da wani mutum bayan sun tare motarsu.
Jigo a jam'iyyar NNPP, Alhaji Aminu Ringim ya bayyana jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin dan siyasar da zai maye gurbin Buhari.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa matatar mansa tana fuskantar kalubale daga wajen 'yan kasuwar mai na kasashen waje.
Majalisar dattawan Najeriya ta shirya karrama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda ya rasu. Majalisar ta shirya zama na musamman don girmama shi.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya a majalisar dattawa, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta fusata kan umarnin da aka ba jami'an tsaro na hana ta shiga majalisa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari