Manyan Labarai A Yau
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gargadi 'yan Najeriya kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. El-Rufai ya ce yana shirin mulkin kama karya.
Ba tare da lambar TIN ba, mai biyan haraji ba zai iya amfani da asusun banki, inshora, asusun fansho, ko asusun zuba jari ba, kuma, zai fuskanci hukunci daga 2026.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun tafka ta'asa yayin da su ka yi awon gaba da hadimin gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule. Sun sace shi ne a gidansa.
Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi, ya nada sababbin sarakunan Yarbawa 20 a masarautar Ile-Ife, ya bukace su akan yin mulk da tawali’u, hikima da hidima ga jama’a.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Ya bayyana cewa APC ta shirya tsaf don tunkarar babban zaben.
Digirin girmamawa da jami’ar European-American ta ba mawakin Dauda Kahutu Rarara ya jawo ce-ce-ku-ce, bayan bincike ya gano jami’ar ba ta da lasisi.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da sauya sunan ma'aikatar mata domin cire kalmar nakasassu da mayr gurbinta da masu bukata ta musamman.
An rasa rayuka da wani abin fashewa ya tashi a masana'antar kera makamai ta Najeriya watau DICON da ke Kaduna, mutanen yankin sun shiga tashin hankali.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya ba da shawara kan abin da ya kamata a yi wa shugabannin da su ka gaza yin katabus a lokacin mulki.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari