Manyan Labarai A Yau
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan wasu rahotanni da ke nuna cewa mai girma Bola Tinubu na fama.da rashin lafiya. Ta nuna cewa ba haka lamarin yake ba.
Fasahar zamani ta rusa sana’o’in gargajiya kamar sayar da kaset, DVD, gyaran rediyo, ɗaukar hoto, yayin da wayar zamani ta mamaye rayuwa da harkokin yau da kullum.
Jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Katsina sun samu nasarar dakile harin 'yan bindiga. Jami'an sun kuma kubutar da wasu mutane da aka yi yunkurin sacewa.
Hon. Idimogu ya roƙi Shugaba Tinubu ya yi wa Nnamdi Kanu afuwa, yana mai cewa hakan zai rage tashin hankali, farfaɗo da kasuwanci, da kawo zaman lafiya a Kudu.
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Osun, Sanata Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci manyan 'yan siyasar Arewa da su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya.
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), sun kai samame . Wani otel mallakin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo da ke jihar Ogun.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana ra'ayinsa kan gwamnatocin marigayi Muhammadu Buhari da ta shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana cewa zai kawo karshen cin hanci da rashawa idan ya samu nasarar zama shugaban kasan Najeriya.
Tsohon daraktan hukumar VON, Osita Okechukwu, ya bayyana yadda marigayi Muhammadu Buhari, ya kawo cikas ga tazarcen Olusegun Obasanjo a shekarar 2006.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari