Manyan Labarai A Yau
Wasu miyagun 'yan bindiga sun shirya harin kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Zamfara. Harin ya jawo an hallaka masu samar da tsaro da fararen hula.
Matatar mai ta Alhaji Aliko Dangote ta sanar da rage farashin litar man fetur. Rage farashin litar.man fetur din ya shafi 'yan kasuwa da suke dillancinsa a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya bar hedkwatar hukumar EFCC bayan shafe kwana guda a tsare jan zargin cire kudi N189bn.
Sanata Aliyu Wadada wanda yake wakiltar Nasarawa ta Yamma a majalisar dattawa, ya sauya sheka daga jam'iyyar SDP zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta nuna rashin gamsuwarta kan kamun da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta yi wa Aminu Waziri Tambuwal.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a jihar Kaduna. Zanga-zangar ta barke ne bayan an zargi jami'an tsaro da kisan wani matashi a cikin birnin Kaduna.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Ya ce ba zai iya aiki a cikinta ba.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana batun kirkiro jihohi ba karamin abu ba ne amma za a bi dukkan sharuddan da doka ta tanada cikin gaskiya da adalci.
Na hannun daman tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben 2023, Rabiu Musa, Abdulmumin Jibrin, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari