Malaman Makaranta
Majalisar zartarwa na kwalejin fasaha ta gwamnatin tarayya dake Bauchi ta sanar da sallamar wasu malamanta biyu da ta samu da aikin neman ɗalibai mata da biɗala
Wani mahaifi ya yi hayar 'yan daba domin su je makarantar da 'yarsa ke karatu domin su lakadawa wani malami duka saboda ya daki 'yarsa saboda damun 'yan aji.
Hon. Fatima Binta ta kaddamar da shirin dazai bada tallafi ga yaran talakawa musamman wadan da ke karatu a makarantun gaba da sakandire. Shirin zai laƙume 10.8m
Hukumar hana fasa kwabri ta kasa (Kwastam, NCS) ta ce ta samu umurni daga ma'aikatar kudi, kasafi da tsare tsaren kasa, na tabbatar da rage harajin da ake karba
Ma’aikatan da ya kamata su kula da tsabtace wuraren karatu su na yajin-aiki, haka zalika babu masu sa ido domin tabbatar da bin sharudan yaki da Coronavirus.
Ministan sufuri na kasa, Rotimi Amaechi ya bada sanarwar Gwamnatin Buhari za ta gina sabuwar Jami’a. Ministan Buhari ya kai Jami’ar ne zuwa Jiharsa ta Ribas.
Shekaru shida da su ka wuce ne Boko Haram su ka rugurguza gidajen Malamai a Gwoza. Gwamnatin Babagana Zulum ta yi alkawari za ta sake gina gidajen Malama nan.
'Yan SSANU da NASU sun ce babu abin da zai hana su shiga yajin-aiki a ranar Juma’a. Wakilan kungiyoyin za su zauna da ‘ya ‘yansu kafin su dauki wata matsaya.
Muddin ana samun karuwar masu dauke da cutar da bude makarantu, PTF za ta nemi Gwamnonin Tarayya ta sa a rufe makarantu, bayan bude su da aka yi a kwanan nan
Malaman Makaranta
Samu kari