Malaman Makaranta
Birnin tarayya Abuja - Kungiyar Malaman kwalejin ilmin na Najeriya (COEASU) ta baiwa gwamnatin tarayya kwanai 21 ta cika alkawuranta ko su shiga yajin aiki.
Kungiyar Malaman makarantun fasaha a Najeriya ASUP ta sanar da cewa ta yanke shawaran shiga yajin aikin gargadi na makonni biyu fari daga ranar 16 ga Mayu, 2022
Makarantun gwamnatin Sokoto da Zamfara ba su da dalibai masu WASSCE. Babu dalibin makarantar gwamnati da aka yi wa rajista daga yankin Arewan a shekarar 2022.
Alkalin da ya yanke hukuncin, mai shari'a Shotunde Shotayo, ya umarci matar da ta ke share makarantar daga karfe 8 na safe zuwa 11 na safe a kowace rana...
Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK. ta umarci duk wasu dalibai da ke zama a cikin rassan makarantar guda biyu akan su kwashe ya-nasu ya-nasu su bar harabar makarant
Gajeren bidiyon da @gossipmilltv ya yada a Instagram ya fara ne daidai lokacin da wani dan Najeriya da ke tuka mota a bayan wani dan acaba da ke dauke da fasinj
Wata kungiya mai zaman kanta ta bayyana damuwarta game da yadda gwamnatin Gombe ke amfani da yara da sunan siyasa. Wannan lamari ya jawo mutuwar daliba a jihar.
Malaman makarantun firamaren gwamnati na Jihar Neja sun shirya taron addu’o’i na musamman da yakinin Ubangiji ya kai musu dauki gwamnati ta biya su albashin su,
Kazaure - Kungiyar Malaman makaratun fasaha a Najeriya (ASUP) ta y kira ga mambobinta su shirya shiga yajin aiki saboda nan ba da dadewa ba za'a iya yin haka.
Malaman Makaranta
Samu kari