Maiduguri
A kalla mutane shida ne babbar mota dauke da yashi ta mitsike sakamakon tsinkewar birki a kan babban titin Gubio dake wajen babban birnin Maiduguri a Borno.
Babban kotun tarayya da ke Maiduguri, jihar Borno ta yanke wa Aisha Alkali Wakil, wacce aka fi sani da Mama Boko Haram, da wani Tahiru Saidu-Daura da Lawal Shoy
A kalla gawarwaki guda 15 ne aka ciro daga Rafin Ngadabul da ya yi ambaliya a Maiduguri, Jihar Borno, The Punch ta rahoto. Shugaban hukumar bada agajin gaggawa.
Injiniya Mustapha Gajibo, dan asalin jihar Borno mai kera ababen hawa masu amfani da lantarki ya kera adaidaita sahu masu gudun 120km bayan chajin minti 30.
A wata ziyarar aiki da ya fara yau Alhamis 18 ga watan Agusta, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya sauka a babban birnin jihar Borno, zai kadɗamar da ayyuka.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, zai dira birnin Maiduguri a gobe Alhamis kuma ana sa ran a wannan karon zai sake kaddamar da wasu ayyukan gwamna Babagana Zulum
Wasu tubabbun yan ta'adda, a ranar Asabar, sun yi aikin tsaftacce unguwanni a garin Maiduguri, babban birnin jihar Borno, The Cable ta rahoto. A cewar kamfanin
An gano Gwamna Babagana Zulum da wani jami’in tsaro suna ta kokarin ganin mutane sun buda don a samu hanyar wucewa a wajen daurin auren diyar Kashim Shettima..
A ranar Asabar, 30 ga watan Yuli ne aka daura auren Fatima Kashim Shettima da angonta Sadiq Ibrahim Bunu. Sanata Kashim Shettima ya sanyawa diyarsa albarka.
Maiduguri
Samu kari