Maiduguri
Wasu yan sa-kai sun rasu yayin da wasu mayakan ISWAP suka kai hari kan dakarun Najeriya a jihar Borno. Yan sa-kai 4 ne suka rasu yayin da aka rasa wasu sojoji.
Sojojin Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan Boko Haram shida a Mallam Fatori, sun kwato bindigogi, jirage marasa matuka, da makamai yayin da suka dakile hari.
Gwamnatin jihar Borno ta fara amfani da kamfanin hada rabobi da da kayan sola da ake yi a jihar zuwa jihohi. A lokacin Muhammadu Buhari aka kaddamar da cibiyar.
Masu lalata kadarorin gwamnati sun rusa hasumiyar wutar TCN a kan layin Gombe–Damaturu, wanda ya jefa Borno da Yobe cikin duhu yayin da kamfanin ke gaggawar gyara.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Borno na bincike kan wata budurwa ta kashe kanta saboda cewa an tilasta mata ta auri abokin babanta kuma bata so.
Wata budurwa da aka so a tilastawa auren abokin babantta ta kashe kanta kan saboda damuwa. Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Gubio a jihar Borno.
Binciken kwa-kwaf ya gano gaskiya kan wani bidiyo da ake yadawa a kafafen sada zumunta da ke nuna Boko Haram sun mamaye barikin sojoji na Najeriya.
Tsohon hafsan tsari a Najeriya, Janar Lucky Irabor ya ce aƙalla sojoji 2,700 ne suka mutu cikin shekaru 12 na yaƙin da Najeriya ke yi da yan ta'addan Boko Haram.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayar da umarnin bincike kan zargin cin zarafin mata musulmai masu sanya hijabi a wasu asibitocin Maiduguri a Borno.
Maiduguri
Samu kari