Maiduguri
Wasu hotuna sun yadu a kafar sada zumunta na yadda mataimakin zababben shugaban kasa ya bayyana kansa a lokacin d ayake karatu a jami'ar Maiduuri da ke Borno.
Yan Boko Haram Yunwa Da Hare-Hare Yasa Sun Koma Sace Mutane Tare Da Neman Kudin Fansa Dalili Da Yasa Boko Haram Sunyi Awon Gaba da Wasu Matafiya Guda 7 A Borno
Tirkashi: Yan Sandan Borno Sun Samu Nasarar Cafke Ɓarayi Guda Hamshin da Sukai Sace-Sacen Kaya a Gobarar Data Afkawa Babbar Kasuwar Nan ta Maiduguri Monday
A Wani Salo na Jin Kai Gwamnan Jihar Borno Baba Gana Ummara Zulum yace Za'a Soma Sake Gina Ƙonanniyar Kasuwar Maiduguri Ta Monday Market A Satin Nan - Zulum
Yanzu-Yanzu: Fusatattun Matasa Sun Ƙaddamarwa Yar Jarida Tsaka da Ɗaukan Rahoton Gobarar Kasuwa a Borno, Inda suka ji mata Ciwo, Tana nan Tana amsar Magani
Gwamna Zulum ya bayyana cewa, zai ba da tallafin makudan kudade ga wadanda gobara ta shafa a cikin Maiduguri. Ya bayyana adadin kudin da zai bayar masu yawa.
Jami'o'in gwamnati sun fara nemawa kansu mafita bayan shan kashin kungiyar malaman jami'o'i ASUU hannun ma'aikatar kwadago a shekarar 2022 bayan yajin aikin.
Rahotanni da bayanan sirri sun kai ga hallaka wasu kasurguman 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno bayan kai ruwa rana. An kama wani da ransa daga cikinsu.
UN tai magana kan rahotan Reuters da ya dau hanakali wanda a cikin sa ke zargin sojin Nigeria da aikata laifin tilasata yin fyade ga wasu 'yan mata a barno
Maiduguri
Samu kari